Rikcin makiyaya a Najeriya
Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.
Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin da zai duba rikicin makiyaya da manoma. Tsohon shugaban jami’ar BUK, Farfesa Attahiru Jega zai jagoranci kwamitin
Wasu da ake kyautata tsammanin mayakan Boko Haram sun halaka makiyaya 17 a kauyen Airamne dake garin Mafa a jihar Borno tare da kwashe shanun da suke kiwo.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom ya raba wa jami'an tsaron da gwamnatinsa ta kafa kayan aiki domin su fara yakar maharan da suka addabi al'umma a jihar.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Wata Kotun majistire a jihar Kebbi ta umarci a kai wasu makiyaya uku gidan gyaran hali bisa gangancin ƙona wa wani manomi gonar gyara da ta kai kudi N1.5m.
Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kai farmaki wasu kauyuka goma na karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano tare da lalata gonakinsu da amfaninsu.
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari