Rikcin makiyaya a Najeriya
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa wani makiyayi da ya kashe ɗan garin mangu, da yunkurin satar shanu na cikin abubuwan da suka kawo tashin hankali a Filato.
Za a ji yadda mace ta haihu a tsakiyar jama’a yayin da aka hallaka mazaje a kashe-kashen Filato. Akwai wanda take shirin aurar da yaronta da ta rasa komai a duniya.
Wani sabon rikici ya barke a jihar Plateau. Sabon rikicin wanda ya barke a karamar hukumar Mangu ta jihar ana fargabar ya jawo asarar rayuka masu yawa.
Sababbin bayanai sun fito bayan bacewar shugaban 'yan Miyetti Allah Kautal Hore a Nasarawa. Hukumar DSS tace ba ta tsare da shugaban kungiyar makiyayan.
Rahotanni da suke fitowa nuna ce an kashe wani makiyayi mai suna Nuhu Adamu a unguwar Mortal da ke Bokkos a jihar Filato. Hakan na zuwa ne kwanaki.
Wasu da ba a san ko su waye ba sun kai harin ramuwar gayya a wata rugar Fulani a garin Kpache, karamar hukumar Abaja da ke birnin Abuja inda suka kashe mutum 2.
Wani rikicin manoma da makiyaya da ya barke a ƙaramar hukumar Suru ta jihar Kebbi ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutum biyu tare da raunata wasu mutum takwas.
Mutane shida sun rasa rayukansu yayin da rikici ya kaure tsakanin Fulani da wasu yan banga na kabilar Gwarawa a yankin Beji da ke karamar hukumar Bosso, jihar Neja.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari