Rikcin makiyaya a Najeriya
Remi Tinubu ta raba makudan kudi tamkar ba ta son dukiya. Uwargidar Najeriya ta yi amfani da gidauniyarta wajen bada tallafin N500m ga mazauna da dangogi
Tun bayan hawan Shugaba Tinubu karagar mulki ya ke ta rusa wasu daga cikin tsare-tsaren tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da su ka hada da kiwon shanu.
Wasu ƙwararrun ɓarayin dabbobi da jami'an 'yan sandan jihar Neja suka kama, sun bayyana cewa sun sace aƙalla awaki guda 500 a cikin shekaru sama da 5 da suka.
Rahotanni daga jihar Kogi sun bayyana cewa rikici ya ɓarke tsakanin manoma da makiyaya a yankin ƙaramar hukumar Yagba da gabas, kuma an rasa rayuka da dama.
Rundunar sojoji a jihar Plateau ta ce ta kama shanu da awaki fiye da dubu daya da ke gararanba a gonakin mutane tare da yi musu barna a karamar hukumar Mangu.
Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Arewa, wani rikici ya barke, inda makiyaya da manoma suka hallaka kansu a wani yankin jihar Filato da ke Arewa.
Yan sanda a jihar Ogun sun sanar da cafke manoma hudu da ake zargi da kashe makiyayi a jihar. Dan uwan makiyayin ne ya shigar da korafi, inda ya bayyan cewa.
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton makiyaya ne sun halaka mutane 38 ciki hadda wani Fasto da mata da kuma kananan yara a wasu kauyukan jihar Nasarawa bi
An samu ɓarkewar mummunan rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Plateau. Rikicin wanda ya auku a ƙaramar hukumar Mangu, ya janyo asarar ɗumbin rayuka.
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari