
Rikcin makiyaya a Najeriya







Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom ya raba wa jami'an tsaron da gwamnatinsa ta kafa kayan aiki domin su fara yakar maharan da suka addabi al'umma a jihar.

An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.

Wata Kotun majistire a jihar Kebbi ta umarci a kai wasu makiyaya uku gidan gyaran hali bisa gangancin ƙona wa wani manomi gonar gyara da ta kai kudi N1.5m.

Dabbobin makiyaya sun auka gonakin jama’a yayin da ake shirin yin girbi. Amma Miyetti-Allah tace gonakin suna kan hanya ne don haka dabbobi suka yi masu barna

Wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kai farmaki wasu kauyuka goma na karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano tare da lalata gonakinsu da amfaninsu.

Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da haramta zirga-zirga da shanu daga wasu jihohi zuwa jihar da kiwon dare saboda dakile rikici tsakanin manoma da makiyaya a jih

Wasu matan daga garin Filiya, a karamar hukumar Shongom, Jihar Gombe, a ranar Laraba sun yi zanga-zangan lumana bayan kisar da ake zargin makiyaya sun yi wa maz

A ranar Juma'a makiyaya sun tarwatsa kasuwar mako-mako da ake ci a garin Tegina da ke karamar hukumar Rafi ta jihar Neja yayin da suke fada a kan wata budurwa.

Shugaban Kungiyar Kare Hakkin Makiyaya ta Nomadic Rights Concern (NRC), Farfesa Umar Labdo, ya ce fulani ba yan ta'adda bane, ko yan fashi ko bata gari, Nigeria
Rikcin makiyaya a Najeriya
Samu kari