Hare-haren makiyaya a Najeriya
Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.
Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Arewa, wani rikici ya barke, inda makiyaya da manoma suka hallaka kansu a wani yankin jihar Filato da ke Arewa.
Gwamnan jihar Niger, Umar Bago ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindiga a jihar, ya koka kan yadda suka mamaye wuraren da ke cike da arzikin ma'adinai a jihar.
Yan bindiga sun kai hari da kashe akalla mutane 10 da kuma raunata mutane da dama a kauyuka Janbako da Sakiddar a kananan hukumomi biyu da ke jihar Zamfara.
Yan sanda a jihar Ogun sun sanar da cafke manoma hudu da ake zargi da kashe makiyayi a jihar. Dan uwan makiyayin ne ya shigar da korafi, inda ya bayyan cewa.
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kan wasu manoma tare da hallaka daya daga cikinsu saboda hana dabbobinsu kiwo a Kwi dake karamar hukumar Riyom a jihar Plateau.
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton makiyaya ne sun halaka mutane 38 ciki hadda wani Fasto da mata da kuma kananan yara a wasu kauyukan jihar Nasarawa bi
Labour Party ta tabbatar da kisan shugaban jam'iyya na matakin gunduma a wani harin ba zata da ake zargin mayakan Fulani makiyaya da kaiwa a jihar Benuwai.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai ya roki shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya aiwatar da kalamansa a aikace ta hanyar kara turo dakarun soji jihar Benuwai.
Hare-haren makiyaya a Najeriya
Samu kari