Fulani Makiyaya
An shuga jimami bayan barkewar wani rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Neja. Rikicin ya jawo an samu asarar rai yayin da aka raunata wasu da dama.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Zamfara, shugabannin Fulani sun koka kan yadda ake nuna musu wariya da zalunci duk da cewa su ba duka ‘yan ta’adda ba ne.
An samu asarar rayukan mutane a jihar Taraba bayan barkewar rikicin kabilanci. Rikicin ya ritsa ne tsakanin wasu kabilu biyu da suka rika kai harin ramuwar gayya.
Rikici tsakanin maharba da makiyaya ya jikkata Fulani tara a Bali, Taraba. Lamarin ya samo asali ne daga gardama kan shayar da dabbobi ruwa a rijiyar garin.
Wasu matasa sun karya yarjejeniyar zaman lafiya da aka yi a Karim Lamido a jihar Taraba wajen kai harin ramakon gayya. An kashe rayuka tare da kona gidaje.
Dakarun rundunar sojin Najeriya ta kwato shanu sama da 1,000 da aka sace a jihar Filato. Sojoji sun yi artabu da 'yan bindigar da suka sace shanun tare da kashe biyu
Rikici tsakanin manoma da makiyaya a Nangere, Yobe ya yi sanadin mutuwar mutum daya da jikkatar wasu da dama, an kwato dabbobi 31 yayin da bincike ke ci gaba.
Kungiyar Miyetti Allah a Filato ta fadi yadda aka kai wa makiyaya hari aka kashe shanu sama da 100 a yankuna daban daban. An kashe makiyayi daya da jikkata wasu.
Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills ya gana da kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah domin jin matsalolin makiyaya a yankunan Najeriya da samar da mafita.
Fulani Makiyaya
Samu kari