Fulani Makiyaya
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wani shugaban Fulani a jihar Kogi da ake kira da malam Iliyasu. Harbi matar shi da dan shi yayin harin. Suna asibiti suna kwance.
A wannan labarin, za a ji cewa bayan ya sha suka daga 'yan adawa, shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai ziyarci mutabeb Binuwai a ranar Laraba.
Benue na fuskantar hare-haren 'yan bindiga; sama da 100 sun mutu, dubbai sun rasa matsuguni. NEMA na neman agaji yayin da aka kafa sansanin 'yan gudun hijira.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya yi magana kan hare-haren ta'addanci da ake kai a jihar. Ya ce makiyaya dauke da makamai marasa shanu ke kai hare-haren.
An shuga jimami bayan barkewar wani rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Neja. Rikicin ya jawo an samu asarar rai yayin da aka raunata wasu da dama.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Zamfara, shugabannin Fulani sun koka kan yadda ake nuna musu wariya da zalunci duk da cewa su ba duka ‘yan ta’adda ba ne.
An samu asarar rayukan mutane a jihar Taraba bayan barkewar rikicin kabilanci. Rikicin ya ritsa ne tsakanin wasu kabilu biyu da suka rika kai harin ramuwar gayya.
Rikici tsakanin maharba da makiyaya ya jikkata Fulani tara a Bali, Taraba. Lamarin ya samo asali ne daga gardama kan shayar da dabbobi ruwa a rijiyar garin.
Wasu matasa sun karya yarjejeniyar zaman lafiya da aka yi a Karim Lamido a jihar Taraba wajen kai harin ramakon gayya. An kashe rayuka tare da kona gidaje.
Fulani Makiyaya
Samu kari