Tsadar Mai
Majalisar Dattawa ta amince ta bukatar Shugaba Tinubu da ya nema a wurinta kam nadin Raheem Amidu da kuma Fasuwa Abayomi a matsayin kwamishinoni a hukumar NPC.
Yayin da ake fama da tsadar kaya a Najeriya, Oba na Iwoland, Abdulrosheed Akanbi ya bukaci Shugaba Tinubu ya samar da hukumar kayyade farashin kaya.
Yayin da ake cikin halin kunci a Najeriya, dan takarar shugaban kasa, Farfesa Kingsley Moghalu ya bayyana cewa za a kwashe shekaru uku zuwa biyar a cikin matsi.
Hukumar Kwastam ta yi nasarar cafke wata tirela makare da buhunan wake fiye da 400 da ke shirin fitar da shi zuwa kasashen ketare ba bisa ka'ida ba.
Rundunar sojin Najeriya ta yi magana kan jita-jitar juyin mulki inda ta tabbatar da cewa za ta ci gaba da kokari wurin kare martabar dimukradiyya a kasar.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegn Obasanjo ya nemo wa kasar hanyar fita daga matsalar tsadar kaya inda ya ce a nemi shawarar kasar Zimbabwe.
Yayin da aka fasa rumbun abinci a birnin Abuja, Ministar birnin Tarayya, Hajiya Mariya Mahmoud ta yi Allah wadai da bata garin da suka kai hari rumbun abincin.
Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da cewa za ta sake raba kayan abinci musamman shinkafa a karo na biyu bayan rabon na farko a jihar Legas a makon da ya wuce.
Mafi yawan gwamnoni na korafi kan yadda suke samun jiharsu bayan tsohuwar gwamnati ta sauka, Gwamnan Abia ya magantu kan yadda ya samu tashi jihar.
Tsadar Mai
Samu kari