Labaran kasashen waje
Ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Isa Ali Ibrahim Pantami yace ma’aikatarsa ta kammala yin ayyuka sama da 2000 a fadin tarayyar kasar a shekaru uku
Wata mata yar kasar Congo ta auri maza biyu hakan ya girgiza mutane, duba da cewa mata ba su cika yawan auren maza biyu a Afirka ba. Francine Jisele tana zaune
Hukumar kula da cututtuka masu harbuwa (NCDC) ta ce Najeriya na cikin hadari sake shigo da cutar Ebola daga kasar Uganda a nahiyar Afrika, inji rahotanni...
Dan kasar Brazil wanda ya auri mata takwas ya magantu kan rayuwa aurensa, yana mai cewa wasu cikin matansa sun ce ba su son ya yi tumbi. Arthur O Urso ya yi sun
Rundunar sojin Mozambique ta ce ta kama wasu tsageru da ke alanta jihadi a yankin kasar, inda suke horar da jama'a kan akidarsu kana wasu 16 sun mutu, inji raho
A jiya Saudi Arabiya tayi wani canje-canje a gwamnati, Mohammed Salman ya zama Firayim Minista. Ibn Salman ya dare kujerar Mahaifinsa mai shekara 86 a Duniya.
Jama'a da dama sun yi martani ga wani bidiyon da wata budurwa ta yada, tace a yanzu dai sauranta watanni 7 kacal a duniya, tana bukatar addu'o'in jama'a...
Malamin dan kasar Masar da ke da zama a kasar Qatar ya kasance shugaban kungiyar hadin kan malaman addinin muslunci ta kasa da kasa kuma shine mu'assasin Ikhwan
Wani balaraben kasar Saudiyya ya bayyan kadan daga rayuwarsa, ya ce ya yi aure sau 53 cikin shekaru 43, kuma ya fadi darasin da ya koya daga yawan aure-aure.
Labaran kasashen waje
Samu kari