Femi Gbajabiamila
Muhammadu Buhari ya kawo dokar da za ta sa Gwamnatin tarayya ta kebe wasu gandun jeji. Da Hon. Alhassan Doguwa ya kawo maganar a zauren majalisa ta samu karbuwa
Rotimi Akeredolu da Yahaya Bello za su goyi bayan takarar Ahmed Idris Wase a Majalisar Wakilai, sun rabu da Abbas Tajuddeen wanda shi ne 'Dan takarar El-Rufai
Barau Ibrahim Jibrin ya shiga sahun wadanda za su nemi shugabancin Majalisar Dattawa. Da yiwuwar Sanatan Arewacin Kano ya gwabza da Orji Uzor Kalu a takarar.
‘Yan Majalisa da yawa sun rasa Kujerunsu a 2023. Shugaban majalisar wakilan tarayyan Femi Gbajabiamila ya zargi masu zabe da amfani da addini da kabilanci.
'Yan Majalisa 7 Daga Jihohin Arewa su na neman kujerar shugabancin majalisar wakilan tarayya ganin cewa zai yi wahala Femi Gbajabiamila ya zarce a karo na biyu.
Femi Gbajabiamila ya tabo batun neman mukami a gwamnatin Tinubu. A jawabinsa jiya Gbajabiamila ya karyata jita-jitar cewa yana jiran Tinubu ya ba shi mukami
Nasir El-Rufai ya fito da ‘Dan takaran Shugaban Majalisa a Jam'iyyar APC. El-Rufai zai dage wajen ganin ‘Dan majalisar Zariya ya samu mukami na hudu a kasar
Femi Gbajabiamila yana shirin watsi da kujerar Majalisa a Najeriya, yana so a nada shi a matsayin shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa a mulkin Bola Tinubu.
Mun kawo cikakken jerin ‘Yan siyasan da INEC ta ba takardar shaidar lashe zaben Majalisa. Mata 2 rak su ka shiga jerin ‘Yan siyasa 109 da za su zama Sanatoci.
Femi Gbajabiamila
Samu kari