Femi Gbajabiamila
A halin yanzu Ma’aikatar Isa Pantami ta gagara yi wa Kwamitin majalisa bayanin inda kudin da Akanta Janar ya warewa ma’aikatar N13.9bn domin ayi wasu ayyuka.
Tun daga shekarar 2016 zuwa yanzu, harajin da bankuna suka karba ya N370.686b ne, amma Hon. Muhammad Gudaji Kazaure yana zargin an yi awon gaba da fiye da N80tr
A wata hira da aka yi da shi Muhammad Gudaji Kazaure ya fallasa abin da mafi yawan ‘Yan Majalisa ba su sani ba a kan CBN a game da badakala da ta’adi da ake yi.
Saboda yadda Gwamnatin Muhammadu Buhari take lafto bashi Sanatan Kudancin Adamawan ya ce an kusa a fara shirin sauke shugaban Najeriya daga kujerar da yake kai.
A rahoton nan, an tattaro maku rikice-rikicen da ya rutsa da ‘Yan Majalisar Najeriya daga Junairu zuwa Disamban Shekarar 2022 yayin da aka shiga sabuwar shekara
Muhammad Gudaji Kazaure ya fito da takardun da ke nuna inda CBN ya boye makudan kudi, sannan ya ce ba za ta yiwu a kawo tsarin da zai rage rike takardun kudi ba
Watakila CBN ya tsawaita wa’adinsa sai bayan watanni 6 ganin Sanatoci su na ganin zai fi kyau a bari sai zuwa Yunin 2023 sannan a daina karbar tsofaffin kudi.
Rt Hon. Femi Gbajabiamila ya zauna da shugaban kasa a kan zargin satar kudin da ke asusun CBN. Gbajabiamila ya yi wannan bayani ne ga manema labarai a Aso Villa
Ganin babu manyan asibitoci a kaf yankin Kudancin Jihar Katsina, ‘yan majalisa sun ce a fasa gina asibitin FMC a garin Daura, yankin da Shugaban kasa ya fito.
Femi Gbajabiamila
Samu kari