Femi Gbajabiamila
Kakakin majalisar tarayyar Najeriya, Femi Gbajabiamila ya alakanta karancin man fetur da sabbin naira a kasar a baya-bayan nan da wasu yan neman hana ruwa gudu'
Femi Gbajabiamila wanda shi ne Shugaban majalisa ya ce sauya kudi tsari ne mai kaifi biyu. Rt. Hon. Gbajabiamila yana ganin Bola Tinubu ake yaka da sunan tsarin
Idan CBN bai dauki mataki ba, za a iya bude Majalisa, Femi Gbajabiamila ya fadawa mutanen mazabarsa Majalisar wakilai za ta iya gaggawa kan lamarin canjin kudi.
A halin yanzu Ma’aikatar Isa Pantami ta gagara yi wa Kwamitin majalisa bayanin inda kudin da Akanta Janar ya warewa ma’aikatar N13.9bn domin ayi wasu ayyuka.
Tun daga shekarar 2016 zuwa yanzu, harajin da bankuna suka karba ya N370.686b ne, amma Hon. Muhammad Gudaji Kazaure yana zargin an yi awon gaba da fiye da N80tr
A wata hira da aka yi da shi Muhammad Gudaji Kazaure ya fallasa abin da mafi yawan ‘Yan Majalisa ba su sani ba a kan CBN a game da badakala da ta’adi da ake yi.
Saboda yadda Gwamnatin Muhammadu Buhari take lafto bashi Sanatan Kudancin Adamawan ya ce an kusa a fara shirin sauke shugaban Najeriya daga kujerar da yake kai.
A rahoton nan, an tattaro maku rikice-rikicen da ya rutsa da ‘Yan Majalisar Najeriya daga Junairu zuwa Disamban Shekarar 2022 yayin da aka shiga sabuwar shekara
Muhammad Gudaji Kazaure ya fito da takardun da ke nuna inda CBN ya boye makudan kudi, sannan ya ce ba za ta yiwu a kawo tsarin da zai rage rike takardun kudi ba
Femi Gbajabiamila
Samu kari