
Femi Adesina







NDLEA Ta Yi Babban Kamu, Sai da Buhari Ya Fito Yana Yabawa Buba Marwa. Nasara bayan nasarar da Janar Buba Marwa yake samu a NDLEA ya burge Muhammadu Buhari

Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce David Oyedepo, mai majami'ar Living Faith ta duniya, ya "makance da kiyayyar" da yake wa shugaba Buhari.

Hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari na musamman a harkar yada labarai, Femi Adesina, ya bayyana burinsa na zama manomi bayan wa’adin shugaban kasa Muhammadu

Mai bawa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman kan harkokin yada labarai Femi Adesina, ya ce shugaba Buhari na da wanda ya fi son ya gaje shi 2023.

Mista Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ba mulkin maigidansa kadai aka fara wahala da tsadar man fetur ba..

Femi Adesina, mashawarci na musamman ga Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce mai gidansa ya gwammace ya kashe kudi wurin taimakawa talakawa da marasa galihu a m
Femi Adesina
Samu kari