Babban kotun tarayya
Bayan EFCC ta sha gwagwarmaya wajen damko tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello, ya ce ba shi da masaniya kan zargin da ake masa na tafka badakalar biliyoyi ba.
Tsohuwar Minista Uju Kennedy-Ohanenye ta koma kotu bayan da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kore ta daga aiki, inda ta bayyana kudirinta na tabbatar da adalci.
Edwin Clark ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da tsige alkalin alkalai domin samun damar yin maguɗin zaɓe a shekarar 2019. Clark ya ce abin kunya ne hakan.
Kwamitin amintattu na ƙungiyar masu shirya watsa labarai ta Arewa, NBMOA ya shigar da korafin a gaban Babbar Kotun kan Arewa24 da wasu hukumomi saboda saba ka'ida.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi fatali da korafin da gwamnoni 36 suka shigar kan neman bahasi game da kudin gas tun daga shekarar 1999.
Wata babbar kotun jiha da ke da zama a birnin Fatakwal ta dakatar da jam'iyyar APC daga gudanar da zabukan shugabanninta. A ranar 19 ga Nuwamba ne ta ba da umarnin.
Kotun mai daraja ta farko a Najeriya ta rusa dokar caca 2025 wadda majalisar dokokin tarayya ta kafa, ta ce ƴan majalisa ba su hurumin yin doka kan wasan caca.
A wannan rahoton, za ku ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta mika yaran Kano da aka karbo daga gwamnatin tarayya su 76 hannun iyayensu tare da ba su tallafi.
Fitaccen malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya yabawa lauya Abba Hikima da ya maka Ministan Abuja, Nyesom Wike a kotu.
Babban kotun tarayya
Samu kari