Nade-naden gwamnati
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da sababbin kwamishinonin da ya nada a gwamnatinsa. Gwamnan ya kuma rantsar da masu ba da shawara.
Gwamnan jihar Cross Rivers ya sanar da dakatar da sarki a Esuk Utan bayan korafe korafe an nada kwamitin da zai lura da masarautar har a kammala bincike.
Gwamnatin Kano ta amince da murabus da daya daga cikin kwamishinoninta, Injiniya Muhammad Diggol ya yi, bayan sauya masa ma'aikata zuwa Ma’aikatar Kula da Ayyukan.
Gwamnan jihar Kano ya nada kwararru kan ayyukan gwamnati, ciki har da Ahmad Speaker da Sani Tofa. An shirya rantsar da su ranar 6 ga Janairu, 2025.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya nada Sani Ahmadu Ribadu, wanda ya kasance kani ne ga Malam Nuhu Ribadu, matsayin sabon Sarkin Fufore.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da naɗin sababbin manyan sakatarori dindindin 45 a bangarori daban-daban na gwamnatinsa, ya kafa tarihi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an samu matsala tsakanin Sarkin Wase, Alhaji Muhammadu Sambo, da Wazirinsa, Muhammadu Badamasi a fada.
A wannan rahoto da muka tattaro, za a ji bankin CBN ya fadi dalilin ma’aikata 1000 na ajiye aiki a Najeriya watanni bayan an maida wasu ofisoshi zuwa Legas.
A wani lamari na bazata, gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya sallami Sakataren Gwamnatinsa tare da rusa majalisar zartaswa da sauran hadimai.
Nade-naden gwamnati
Samu kari