Nade-naden gwamnati
Gwamnatin jihar Bauchi ta nada sababbin shugabanni, ciki har da Sakataren gwamnati da babban sakataren gwamna Bala Mohammed, inda za a rantsar da su a yau.
Gwamna Ahmed Aliyu ya nada sababbin shugabanni don inganta gwamnati, yana mai jaddada gaskiya da adalci tare da tabbatar da ribar cigaba ga dukkan jama'a.
Tsohuwar Ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ce ko kadan ba ta yi nadamar abubuwan da ta yi lokacin tana Minista kafin a kore ta daga mukaminta ba
Tinubu ya yi nade naden mukamai amma daga bisani ya soke su, wanda ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin al'umma. Legit ta jero mutum 10 da irin hakan ta faru da su.
MURIC ta bukaci Nyesom Wike ya bayyana dalilin dakatar da Injiniya Shehu Hadi, tana mai cewa rashin bayani na nuna rashin bin ka'ida da rashin adalci wajen korar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce ba zai rage yawan ministocinsa kamar yadda wasu ke ta kiraye-kiraye ba, ya ce duk wanda ya naɗa yana da amfani.
Gwamnatin jihar Ondo ta sha alwashin daukar mummunan mataki kan wasu sarakunan gargajiya kan laifin kwace filaye inda ta ce za ta tura su gidan kaso.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da nada Akanta Janar da Bola Tinubu ya nada. Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce an ware wasu 'yan Arewa biyu wajen nada shi.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mukamai kusan 100 a hukumomin raya tafkin ruwan Najeriya 12 a Kudu da Arewa. Mutane 72 sun samu mukamai a jihohi.
Nade-naden gwamnati
Samu kari