Nade-naden gwamnati
Tsohon ministan sadarwa Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya bayyana cewa ya ki yarda da wani tsarin da ake amfani da shi a gwamnati, saboda bai yadda da halascinsa ba
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya dauko matasa ya ba su mukamai a cikin gwamnatinsa. Gwamna Mai Mala Buni ya nada matasa 200 a matsayin hadimansa.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa, INEC, Farfesa Attahiru Jega da muƙami a matsayin mai ba shi shawara.
Gwamnatin Abia ta sanar da rasuwar Sunny Onwuma, kwamishinan kwadago. Ya rasu yana da shekaru 61. Gwamnati ta mika ta’aziyya ga iyalansa da jama’a.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da aiki kai tsaye ga matasa 774 da suke aikin wucin gadi na shekara daya a cibiyoyin lafiya a fadin jihohin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya nada sabon Akanta Janar na Tarayya. Shugaban Tinubu ya nada Shamseldeen Ogunjimi domin ya rike wannan mukamin.
Mudashiru Obasa ya koma matsayin kakakin majalisar Legas bayan murabus din Mojisola Meranda, lamarin da ake ganin zai iya kawo karshen rikicin siyasa a majalisar.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Shugaba Tinubu ya jajanta wa iyalan Adenike Ebunoluwa Oyagbola wacce ta rasu tana da shekara 94 a duniya.
Bayan sanar da rasuwar tsohuwar minista a Najeriya, Chif Adenike Ebun Oyagbola, Gwamna Dapo Abiodun ya nuna alhinin game da rasuwar mace ta farko da ta zama minista.
Nade-naden gwamnati
Samu kari