Yan bindiga
Wasu Yan Bindiga Sun Kai Hari Fadar Sarkin Kagarko Tare da Awun Gaba da Iyalansa, da wasu mutane, mazaunin yankin ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Kaduna
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon da gaba 'ya'ya da jikokin Sarkin Kagarko da ke kudancin jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, sun shiga wasu kauyuka daban.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar a jihar Taraba, inda suka hallaka dan sandan da ke bashi kariya a lokacin da suke hanya.
Rahotanni sun tabbata ƴan bindiga sun yi awon gaba da wasu matafiya a jihar. Ƴan bindigan dai sun tare su ne a cikin daji, inda daga nan suka tasa ƙeyar su.
Wasu miyagun yan bindiga sun kashe jami'an hukumar yan saɓda uku yayin da suka bude masu wuta a shingem binciken ababen hawa a jihar Anambra ranar Alhamis.
Sojoji sun yi caraf da Madakin Janjala, a ƙaramar hukumar Kagarko, ta jihar Kaduna, bisa zargin haɗa baki da ƴan bindiga. Sojojin sun kuma cafke wasu mutum 13.
Tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wata budurwaa safiyar ranar Talata a yankin Fadan Ikulu da ke, jihar Kaduna.
An tsinci gawarwakin wasu mutane biyu bayan wasu da ake zaton yan bindiga ne suka farmaki yankin Kofar Kona da ke garin Zariya, jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Rahotanni sun tabbatar da shugaban hukumar yaƙi da dabanci ta jihar Zamfara, Bello Bakyasuwa, ya sha da kyar a hannun ƴan bindigan da suka yi ƙoƙarin halaka shi
Yan bindiga
Samu kari