Yan bindiga
Wasu tsagerun 'yan bindigan jeji sun shiga har cikin gida sun yi awon gaba da Dagacin kasuwar Daji a jihar Zamfara, Ibrahim Sarkin Fada, da safe ranar Alhamis.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan bindiga sun aika da wasu masu hakar ma'adanai zuwa barzahu a jihar Plateau. Ƴan bindigan sun farmake su ne dai suna cikin aikin su
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Najeriya suka yi nasarar lallasa 'yan bindiga a yankin jihar Zamfara da ke Arewacin Najeriya. An bayyana yadda ya faru.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar wani basarake a jihar Kogi a hannun miyagu masu garkuwa da mutane. Basaraken na Aghara ya mutu ne kafin akai kuɗin fansa.
Rahoton da muke samu aga jihar Zamfara ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun shiga tashin hankali a jihar Zamfara da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
An zubar da jinin Bayin Allah a Zamfara a lokacin da Musulmai ke da azumi a bakinsu. Mazauna Birnin Magaji sun bayyana irin kisan dauki dai-daya da ake yi masu.
Labarin da muke smau ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun sace direban mataimakin gwamnan jihar Nasarawa a jiya da dare a lokacin da ya kai ziyara.
Rahoron da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana dalibai mata na sakandare suka tsere daga hannun wasu tsagerun 'yan bindigan da suka sace su a jihar Kaduna.
Rahotanni daga mazauna kauyen Unguwan Liman sun nuna cewa yan ta'adɗa sun kashe Magajin Gari, sun kuma yi awon da mutane maza da mata da yawa a jihar Kaduna.
Yan bindiga
Samu kari