Yan bindiga
Miyagun ƴan ta'addan Boko Haram sun kai sabon harin ta'addanco a jihar Borno. Yan ta'addan sun halaka mutum shida tare da raunata wasu mutane da dama.
Shugaban ƙaramar hukumar Logo a jihar Benuwai ya tabbatar da cewa wasu mahara da ake zargin fulani ne sun halaka rayukan mutum 7 a wasu kauyuka uku.
Bayan sama da watanni 10, yan bindiga sun dawo da ayyukansu a kan babban titin Kaduna zuwa Abuja, sun yi garkuwa da mutane 30 a ranar Lahadi, 7 ga watan Janairu.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) reshen jihar Plateau yanzu haka ta na jagorantar zanga-zanga a Jos kan hare-haren 'yan bindiga da ya addabi jama'a.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sanye da kayan Fulani sun kai hari Sagwari da ke Abuja, sun sace mutum 10. Sun kai harin karfe 7:30 na yammacin ranar Lahadi,
Masu garkuwa da mutanen da suka sace Alhaji Mansoor Al-Kadriyar da yaransa shida sun tuntubi yan uwansu, inda suka bukaci a biya kudin fansa naira miliyan 60.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi magana da kaushin murya kan hare-haren da yan bindiga suka kai a wasu kauyukan jihar inda suka halaka mutane.
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da mai martaba Eze Samuel Agunwa Ohiri, a gaban gidansa da ke Orodo, karamar hukumar Mbaitoli ta jihar Imo.
Wasu miyagun yan bindiga sun kai farmaki a jihar Imo inda suka yi awon gaba da tsohon shugaban majalisar sarakunan jihar Imo tare da wani dan uwansa.
Yan bindiga
Samu kari