Yan bindiga
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun yi nasarar kashe wani gawurtaccen shugaban 'yan bindiga masu garkuwa da mutane a mabuyarsa da ke Mpape a Abuja.
Wasu mahara dauke da bindigu sun kai sabon hari a jihar Benue. Maharan sun halaka matasa mutum biyu tare da raunata wasu a yayin harin da suka kai.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari a kauyen Kogo da ke karamar hukumar Faskri ta jihar Katsina, inda suka sace mutum 16.
Tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki tare da sace mutane 16 a kauyen Kogo a karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a daren ranar Alhamis, 8 ga watan Fabrairu.
Hedikwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana hanya mafi sauki da za a bina kasar nan don kawo karshen matsalar rashin tsaron da ta ki ci tanki cinyewa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Kogi. 'Yan bindigan sun halaka mutum hudu a yayin harin da suka kai.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani babban basaraken gargajiya a jihar Kogi, Cif Olayinka Ojo da ke sarautar Ohi-Ogidi a karamar hukumar Ijumu a jihar.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya nada tsohon sifetan ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Dikko Abubakar babban mukami yayin da tsaro ke kara kamari.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai sabon harij ta'addanci a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun halaka mutum uku ciki har da wani jami'in dan sanda.
Yan bindiga
Samu kari