Yan bindiga
Gwamnatin jihar Kwara ta fito ta yi magana kan zargin cewa 'yan bindiga sun karbe ikon waau daga cikin kananan hukumomin jihar. Ta ce karya ce akwai ake yadawa.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar kwara. 'Yan bindigan sun hallaka wani Fasto tare da sace basarake da wasu mutane.
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta ragargaji shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ta nuna cewa shugaban kasan yana yi wa rashin tsaro rikon sakainar kashi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan sa-kai tare da yin garkuwa da wasu mutane.
Tsoro da firgici sun karade Rafi da Wushishi a Neja bayan 'yan ta’adda sun bayyana da makamai, suna harbe-harbe yayin da jama’a ke tserewa daga gidajensu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun kashe wani babban likita tare da yin garkuwa da 'ya'yansa.
Al’ummar wani yanki a jihar Sokoto sun tura roko da neman alfarma ga gwamnatin Bola Tinubu kan matsalar tsaro da ta ki ci ta ki cinyewa domin kare kansu.
Mazauna Kebbe, Sokoto, sun koka kan hare-haren ‘yan bindiga da suka kashe mutane, suka sace sama da 30, suka lalata garuruwa 17, yayin da gwamnati ta yi martani.
Yan bindiga
Samu kari