Yan bindiga
Wasu yan bindiga sun kai mummunan hari garin Kaffinkoro da ke karamar hukumar Paiko a Neja inda suka budewa jama'a wuta, sun halaka mutum biyu da raunata wasu.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kai farmaki wasu kauyuka goma na karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano tare da lalata gonakinsu da amfaninsu.
Wasu miyagun ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace yara 20 da suka hada da maza hudu da mata 16 a Kusherki dake Rafi a jihar Niger.
Wani rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar, sun sace wani Limamian Katolika a karamar hukumar Kachia.
Gamayyar jami'an tsaro sun yi nasarar tura 'yan ta'adda sama da 50 zuwa Lahira yayin wata musayar wuta a yankin ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja a arewa.
Rahotanni daga jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya sun ce ana tsoron rasa rayuka da dama yayin da miyagu suka bude wuta a shingen binciken yan sanda.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun sako 'ya'yan tsohon akanta-janar na jihar Zamfara, Abubakar Furfuri da suka sace tun watan Maris din da ta gabata na shekara nan.
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Wasu tsagerun 'yan fashin jeji sun yi garkuwa da matar aure mai ɗauke da juna biyu da ɗiyarta matashiya a kauyen Akilibudake kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja
Yan bindiga
Samu kari