Yan bindiga
Matsalar ta'addancin yan fashin daji waɗanda gwamnatin Najeriya ta ayyana su a matsayin 'yan ta'adda ya yu sanadin rasuwar wasu 'yan kasuwa hudu a yankin Jibiya
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Wank rikici da ya shiga tsakanin garuruwa biyu a kananan hukumomi biyu a jihar Ondo ya yi sanadin rasa rayukan Kansila da wani bayan Allah ranar Asabar da ta
Allah ya karbi rayuwar hakimin Yankuzo a jihar Zamfara, Alhaji Hamza Abdullahi Kugo awanni bayan wasu 'yan bindiga sun jikkata shi a kan hanyar komawa gida.
Wasu 'yan bindiga sun gamu da fushin jami'an tsaron Najeriya yayin da 'yan sanda suka cafke mutum tara. An dakile mummunan harin da suka kai a jihar Zamfara.
Barandanci, ta'addanci, garkuwa da mutane sun zama ruwan dare a Arewacin Najeriya musamman yankin Arewa maso yamma. Jihohin dake fama da matsalar yan bindiga su
Wasu yan bindiga masu dabbaka dokar zama a gida dole a jihar Imo sun halaka Prince Iheme, yayin Osita Iheme, jarumin Nollywood wanda aka fi sani da Pawpaw.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki yankuna biyu na karamar hukumar Billiri na jihar Gombe inda suka halaka mutum uku tare da kone amfanin gonar jama’a.
Dakarun sojin Najeriya sun kai samame har maboyar ‘yan bindiga dake Rafin Sarki da dajin Galadimawa inda suka halaka miyagu tara tare da ceto mata da yara.
Yan bindiga
Samu kari