Zaben Najeriya
Wole Soyinka yana zargin an shirya makarkashiya tun farko kafin zaben domin a tabbatar da cewa ba ayi zabe ba. Farfesan ya ce saura kiris tarihi ya maimaita kan shi.
Kotun Koli ta fara sauraron karar da jam'iyyar LP da PDP suka shigar kan zaben gwamnan jihar Legas, inda suke neman ya tsige Gwamna Sanwo-Olu....
Kungiyar Gwamnonin APC a Najeriya, PGF ta bayyana cewa kullum a shirye ta ke don tunkarar zabuka a ko wane lokaci kuma ko wane irin zabe don samun nasara.
Babban lauya a Najeriya, Yusuf Nuruddeen ya bai wa sabbin Alkalan Kotun Koli 11 shawara kan tabbatar da hukuncin gaskiya wurin yanke hukunci a kotunan zabe.
Daniel Bwala, kakakin rushashiyar kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar ya ce tsohon mataimakin shugaban kasar zai sake takara a 2027.
Deji Adeyanju, wani mai rajin kare hakkin dan Adam, ya shawarci Atiku Abubakar da ya hakura da yin takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce Atiku na da girman kai.
Daniel Bwala, jigon PDP ya ce dole sai jam'iyyun adawa sun hada kai za su iya kwace mulki a hannun Shugaba Tinubu, akasin hakan zai sa ya yi tazarce a 2027.
Wani farfesa a fannin kimiyyar siyasa a jami'ar Nasarawa, Jideofor Adibe, ya ce zaben 2023 kaɗai ya isa a ce shugaban hukumar INEC na ƙasa ya yi murabus.
A cewar Gwamna Adeleke, tun a shekarun 1980 ya so zama mawaki, amma mahaifinsa ya ki amincewa inda ya tura shi makaranta har zuwa Amurka, har ya zama dan siyasa.
Zaben Najeriya
Samu kari