Zaben Najeriya
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan ya tabo batun zaben shekarar 2015. Jonathan ya ce na'urar tantance katin zabe ta so haddasa rikici a zaben.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce babu sauran abota tsakaninsa da mai ba da shawara kan tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Uba Sani.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayyana cewa Bola Ahmed Tinubu ne ya canza ra'ayi kan naɗa shi minista amma ba babu laifin Majalisa.
APC a Kano ta fada sabon bullar sabon rikici bayan an samu baraka a tsakanin shugaban jam'iyyar, Abdullahi Abbas da karamin ministan gidaje, Yusuf Abdullahi Ata.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Wasu daga cikin mazauna Najeriya sun bayyana cewa sukar 'yan adawa za ta yi tasiri a kan gwamantin Bola Ahmed Tinubu ne saboda gaskiya suke fadi.
Tsohon shugaban kasa a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya tona yadda marigayi Janar Sani Abacha ya shirya kisan MKO Abiola.
Shugaban ECK foundation ya bayyana cewa Najeriya tana cike da matsalolin tattalin arzikin dake bukatar kwarewar tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tuna yadda ya kalubalanci IBB a 1993 bayan lashe zaben Sanata. Tinubu ya ce an yi zaton IBB zai daure shi da ya kalubalance shi.
Zaben Najeriya
Samu kari