Zaben Najeriya
A labarin nan, za ku ji cewa jam'iyyar NNPP reshen jihar Kano ta barranta yan takararta a zaben kananan hukumomi mai zuwa da amfani da miyagun kwayoyi.
A wani sabon mataki da tsagin jam'iyyar Labour karkashin Julius Abure ya dauka, jam'iyyar ta fasa tanadarwa Peter Obi tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Wasu allunan da ke tallata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun fara bayyana a birnin tarayya Abuja. Ana tallata Tinubu ne domin zaben 2027 da ke tafe.
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Ahmed Aliyu Sokoto ya ba da tabbacin gudanar da sahihin zaben kananan hukumomi a jihar. Ya bukaci 'yan adawa su shiga zaben.
Jigon jam'iyyar NNPP kuma dan takararta zaben shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta musu murus gaba daya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya yabawa Kungiyar LND da Malam Ibrahim Shekarau ke jagoranta da aka kafa domin kawo sauyi a Najeriya.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya shawarci Jonathan da ka da ya kuskura ya sake maganar tsayawa takarar shugaban kasa a 2027 mai zuwa.
Yayin da ake ta korafi kan sanar da nasarar Bola Tinubu a zaben 2023, INEC ta fayyace dalilin sanar da sakamakon zaben shugaban kasa da tsakar dare.
Kungiyar NTCA ta ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai zarce a zaben 2027 mai zuwa. Saboda haka ta ce masu son kayar da Tinubu a zabe su hakura sai zaben 2031.
Zaben Najeriya
Samu kari