Zaben Najeriya
An yi ta rade-radin cewa Ministan Abuja, Barista Nyesom Wike zai yi takara da Bola Tinubu a 2027 inda ya fito fili ya ƙaryata labarin da cewa ba zai taba yin haka ba
A wannan labarin, za ku ji cewa Kudirin tilasta yin zabe ya tsallake karatu na biyu a majalisa, inda aka ce an bijiro da shi domin karfafa dimokuradiyya.
A wannan labarin, za ku ji cewa APC ta karyata ikirarin Atiku cewa ‘ya’yanta na cikin hadakar jam’iyyu da ke shirin kifar da Tinubu a 2027, ta ce siyasar ruɗu ce.
A wannan labarin, za ku ji cewa hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya ce siyasar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i ta samu gagarumar matsala.
Ana ta shirye-shiryen zaɓen 2027, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu game da shirin tsohon gwamna, Nasir El-Rufai inda ya ce yana shiri mai karfi.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon Sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya soki gwamnatin Tinubu, ya ce ’yan CPC na gaskiya ba za su yi shiru ba yayin da talakawa ke wahala a Najeriya.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya gana da sarakunan Kudu Maso Kudu a Benin. Gwamnan ya roki sarakunan su goyi bayan tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Bayan kotu ta kama Farfesa Peter Oghan da laifin murde zabe, har yanzu yana yawo a gari ba tare da zaman kurkukun shekaru uku da aka yanke masa ba.
Zaben Najeriya
Samu kari