Zaben Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa kuma ɗaya daga cikin jagororin haɗaka, Salihu Lukman ya ce Obi ko Atiku, duk wanda ya samu nasara za a mara masa baya.
Matar tsohon gwamna a jihar Adamawa, Boni Haruna ta fice daga jam’iyyar PDP zuwa ADC a wani taron mata yayin da haɗaka ke kara ƙarfi gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon kusa a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya bayyana cewa ya dade yana adawa da gwamnatin Bola Tinubu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Peter Obi, ya kai ziyara wajen Sheikh Yusuf Sambo Rigachikun a Rigachikun da ke jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon makusancin Peter Obi, Kenneth Okonkwo ya ce babu wanda zai iya ja da Tinubu a zaben 2027 sai dan takarar Arewa.
Ƴan takarar gwamna 2 a Ondo, Eyitayo Jegede, Agboola Ajayi da wasu jiga-jigan PDP sun koma ADC, inda suka shiga haɗakarsu Atiku domin kalubalantar APC a zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta karyata cewa wasu daga cikin masu ruwa da tsakinta sun nemi Atiku Abubakar ka da ya yi takara.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin gwamnan Jigawa, Alhaji Ahmed Mahmud Gumel ya zama jagoran ADC, kuma ya nemi matasa su shigo jam'iyyar.
Fitaccen ɗan jaridar nan, Dele Momodu ya bayyana cewa zaɓinsa shi ne Atiku Abubakar a matsayin ɗan takarar jam'iyyar haɗaka watau ADC a zaben 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari