Zaben Najeriya
Yayin da yan siyasa da dama suka sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC a Zamfara, shugabanta a jihar, Kabiru Garba, ya gayyaci Gwamna Dauda Lawal da ya sauya sheka.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a shirye yake ya marawa duk wanda jam'iyyar haɗaka watau ADC ta bai wa tikitin takarar shugaban ƙasa a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ce ya sa rayuwarsa cikin hadari domin tabbatar da Rotimi Amaechi ya zama gwamna a zaben shekarar 2007.
A labarin nan, za a ji cewa babban Fasto a Najeriya, kuma Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya gargadi APC kan ADC.
Hukumar INEC ta ce ta samu karin kungiyoyi 12 da suke bukatar a musu rajistar jam'iyya a Najeriya. A yanzu haka kungiyoyi 122 ne ke neman rajista da INEC.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa idan ya samu damar zama shugaban ƙasa a 2027, zai yi sheksra huɗu ne kaɗai don mutunta tsarin karɓa karɓa.
A labarin nan, za a ji tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Dumebi Kachikwu, ya yi zargin cewa yan adawa sun shiga ADC ta hannun baragurbin cikinsu.
Yayin da aka ƙaddamar da ADC a matsayin dandalin hadaka a zaben 2027, a baya, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya raba kafa irin haka a 2019.
A labarin nan, za a ji yadda sabon shugaban ADC, Sanata David Mark ya sha gwagwarmayar siyasa tun a zamanin mulkin soja na Muhammadu Buhari da na dimokuraɗiyya.
Zaben Najeriya
Samu kari