Donald Trump
Dan jam'iyyar Democrat, Zohra Kwame Mamdani ya zama Musulmi na farko da ya lashe zaben magajin garin New York duk da barazanar Donald Trump ga jama'a.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu yana cikin kwanciyar hankali duk da barazanar farmaki daga Donald Trump.na kasar Amurka.
Yan majalisar Amurka biyu, Gregory Meeks da Sara Jacobs, sun soki barazanar Trump ta daukar matakin soja kan Najeriya, suna kiranta rashin hankali da ganganci.
Tsohon mataimakin shugaban Amurka, Dick Cheney, ɗaya daga cikin manyan masu fadi a ji a tarihin siyasar kasar, ya rasu yana da shekaru 84 bayan fama da ciwon zuciya.
Akwai wani faifan bidiyo da kafofin sada zumunta suka yada, suna cewa Bola Tinubu ya ce ba shi da fargaba ga barazanar Donald Trump wanda aka dauka sabon bidiyo ne.
Malamin addinin Kirista, Ladi Thompson ya soki gwamnatin tarayya, yana cewa akwai kisan kiyashi tun shekaru 20 da suka gabata saboda tsattsauran ra'ayi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar China ya gargadi Amurka da ta daina tsoma baki a lamarin da bai shafe ta ba a Najeriya, domin ba za ta lamunta ba.
Wani masanin siyasa, Farfesa Ibrahim Jibrin ya bayyana cewa babu wani batun kisan kiristoci da ya sanya Trump barazana ga Najeriya, ya ce tsantsar siyasa ce kurum.
Jagoran Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana cewa ba za su shirya da Amurka ba har sai ta cika sharudan yanke alaka da Isra'ila da daina tsoma baki a yankinsu.
Donald Trump
Samu kari