Dandalin Kannywood
Wani matashi mai suna Adamu ya yi tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Kano domin ya hadu da masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Aisha Humaira.
Wasu daga cikin jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood sun nuna damuwarsu matuka a kan mutuwar auren wasu Hafsat Idris da kuma Zahra'u Shata.
An yi ta yaɗa jita-jita kan batun mutuwar auren Sayyada Sadiya Haruna da G-Fresh Al-Ameen (Kano state material). Gaskiyar zance ita ce aurensu na nan daram.
Babban darakta kuma jarumi a masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood, Ali Nuhu, ya goyi bayan soke lasisin yan masana'antar da gwamnatin jihar Kano ta yi.
Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano Malam Abba Almustapha yayi karin bayani kan dalilan Gwamnati na soke lasisin yan masana'antar fina-finai na Kannywood.
Jarumin fim Ali Nuhu, ya taya daukacin al'ummar kasar Nijar alhinin yanayi da suka riski kansu a ciki na juyin mulki da sojoji suka yi wa gwamnatin Bazoum.
Fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood, Fati Muhammad ta mayar da martani ga mutumin da ya yi mata kalamai masu zafi a soshiyal midiya. Ta masa Allah ya isa.
Wani hoton fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau, tare da wani matashi farin fata ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Mutane na ganin bai dace ba.
Fitaccen jarumin masana'antar shirya finafinai ta Kannywood, Abba Ruda, wanda aka fi sani da Abba El-Mustapha, ya bayyana yadda gwamnatin Abba Gida Gida na.
Dandalin Kannywood
Samu kari