Dan Wasan Kwallon Kafa
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Ganduje ya roki addu'a ga tawagar Super Eagles don samun nasara a wasanta da kasar Angola a gobe Juma'a a gasar AFCON.
Tawagar 'yan wasan Najeriya ta Super Eagles za ta samu kyautar N2.24bn idan ta doke tawagar Palancas Negras ta Angola a wasan daf da na kusa da na karshe.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Ahmed Musa ya bukaci hadin kai don kawo zaman lafiya mai dorewa yayin da ake fama da rikici a jihar Plateau.
Gasar AFCON ta fara da abubuwan ban mamaki yayin da wasu manyan kasashe kamar Ghana da Aljeriya suka fice daga gasar, ga jerin kasashe 8 da basu taba cin kofin ba.
Saudiyya na kan yunkurin sauya tattalin arzikinta mai dogaro da man fetur - kuma manyan taurarin wasanni kamar Ronaldo, dan dambe Joshua duk suna cikin shirin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a fitar da N12bn domin biyan bashin yan wasan tawagar Super Eagles da sauran kungiyoyin wasanni daban-daban.
Tsohon dan wasan kasar Brazil, Mario Zagallo, ya bar duniya yana da shekara 92 a duniya. Zagallo ya taka rawar gani sosai a tarihin nasarar kwallon kafa a Brazil.
Dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Victor Osimhen ya lashe kyautar gwarzon Afirka ta shekarar 2023 inda ya kara da Salah da kuma Hakimi a kasar Morocco.
'Yan wasan Nahiyar Afirka da dama sun buga tambola a gasar Firimiya da ke Ingila, a wannan karo mun tsamo muku wadanda su ka fi shahara a gasar ta Firimiya.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari