Dan Wasan Kwallon Kafa
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Dan wasan Portugal, Cristiano Ronaldo ya nuna alamun zai bar Al Nassr ta Saudiyya bayan sun sha kashi a wasan da suka yi kuma suka gaza shiga gasar zakarun Asiya.
Bayan ya tafka kuskure a wasan kusa da na karshe a gasar zakarun Turai, Fasto Joel Atuma, ya yi hasashen cewa PSG za ta doke Inter Milan a wasan karshe.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa nasarar Arsenal a gasar Zakarun Turai manuniya ce ga muhimmancin hadakar jam'iyyu da suka dauko.
Shirin sayar da Victor Osimhen tsakanin Napoli da Man United ya yi karfi. An ce Napoli ta fi son sayar da Osimhen ga United don kaucewa sayar da shi ga Juventus.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar dan kwallon Najeriya, Abubakar Lawal, wanda aka ce ya fado daga bene na uku a birnin Kampala da ke kasar Uganda.
Marcelo ya sanar da ritayarsa daga kwallon kafa bayan shekaru 16 a Real Madrid, inda ya lashe Champions League 5 da La Liga sau 6. Ya bugawa Brazil wasanni 58.
Cristiano Ronaldo ya ce ya fi kowa iya kwallo a tarihin duniya, ya fi Messi, Maradona, da Pele iya kwallo. Ya fadi dalilin da ya saka bai koma Barcelona ba.
Juventus na shirin biyan Euro 75m (N115.56bn) don sayen Victor Osimhen. Cinikin zai dogara ne kan siyar da Vlahovic da kuma samun gurbi a Champions League na badi.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari