Dan Wasan Kwallon Kafa
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗan wasan tamaula wanda ke taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Diogo Jota ya riga mu gidan gaskiya a hatsarin mota.
Dan wasan ƙwallon ƙafa a kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya ce ya kamata a ba da kyautar Ballon d'Or a kakar wasa ta bana ga wanda ya lashe gasar zakarun Turai.
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban hukumar wasanni ta kasa, Shehu Dikko ya mika sakon ta'aziyyar Bola Ahmed Tinubu ga iyalan Yan wasan Kano 22 da suka rasu.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin yan wasan Kano da ta tsira a hatsarin motar da ya kashe mutum 22 ta bayyana abin da take zaton ya jawo matsalar.
An fara hasashen cewa Lionel Messi zai koma taka taka leda a kasar Saudiyya. Messi zai iya haduwa da babban abokin hamayyar sa, wato Cristiano Ronaldo.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar NNPP ta bayyana takaicin yadda aka rasa rayukan matasa a tawagar 'yan wasan Kano suna dab da karasowa gida daga Ogun.
Dan wasan Portugal, Cristiano Ronaldo ya nuna alamun zai bar Al Nassr ta Saudiyya bayan sun sha kashi a wasan da suka yi kuma suka gaza shiga gasar zakarun Asiya.
Bayan ya tafka kuskure a wasan kusa da na karshe a gasar zakarun Turai, Fasto Joel Atuma, ya yi hasashen cewa PSG za ta doke Inter Milan a wasan karshe.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari