Dan Wasan Kwallon Kafa
Bayan kungiyar kwallon kafa ta Super Falcons ta lashe gasar WAFCON, Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri ya gwangwaje cocin kocin Super Falcons, Justine Madugu da kyaututtuka
A labarin nan, za a ji cewa hadisin shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce bai ga abin magana ba don Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi kyautar $100,000 ga Falcons.
Tsohon mai tsaron gidan Najeriya, Peter Rufai ya rasu a jihar Legas bayan fama da jinya. Peter Rufa ya buga kwallo a Najeriya da wasi kasashe da dama.
Mutuwar dan wasan Liverpool, Diago Jota ta kara tunowa da wasu 'yan wasan kwallon kafa da suka rasu sakamakon hadarin mota a kasashen duniya da Afrika.
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗan wasan tamaula wanda ke taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, Diogo Jota ya riga mu gidan gaskiya a hatsarin mota.
Dan wasan ƙwallon ƙafa a kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ya ce ya kamata a ba da kyautar Ballon d'Or a kakar wasa ta bana ga wanda ya lashe gasar zakarun Turai.
Dembele da Lamine Yamal su ke kan gaba a jerin ƴan wasan da ka iya lashe kyautar gwarzon ɗan wasa ta Ballon d'Or ta bana bayan taka rawar gani a kakar 2024/2025.
A wannan labarin, za a ji cewa shugaban hukumar wasanni ta kasa, Shehu Dikko ya mika sakon ta'aziyyar Bola Ahmed Tinubu ga iyalan Yan wasan Kano 22 da suka rasu.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin yan wasan Kano da ta tsira a hatsarin motar da ya kashe mutum 22 ta bayyana abin da take zaton ya jawo matsalar.
Dan Wasan Kwallon Kafa
Samu kari