Kotun Kostamare
Wata uwa da danta sun gamu da fushin hukumar bayan gurfanar da su gabanta da zargin satar kayan kamfani da suka tasamma miliyoyin naira a jihar Lagos.
Wata kotu a jihar Ekiti ta bada umurnin rataye wasu masu kwacen waya su biyu. An kama mutane dauke da makamai da wayoyi da kudi da suka sace a wajen wasu mutane.
Fitacciyar 'yar TikTok ta Arewa, Murja Ibrahim Kunya ta bayyana cewa lauyoyinta ne suka ba ta izinin ta ci gaba da hawa soshiyal midiya amma da sharadi.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta dakatar da shirin aurar da ƴan mata 100 a jihar Niger da kakakin Majalisar jihar ya yi alkawarin daukar nauyi.
Babbar mai shari’a ta Kano kuma kwamishinar shari’a, Mai Shari'a Dije Abdu Aboki, ta sauya kotun da za ta saurari shari’ar Dr. Abdullahi Umar Ganduje.
Wata shararriyar ‘yar tiktok, Kiss Theaz ta maka iyayenta gaban kotu saboda haihuwarta ta tare da neman izininta ba, lamarin da ya dauki hankali.
Kudirin karin albashi ga shugaban alkalan Najeriya da sauran ma'aikatan shari'a ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Dattawa a yau Alhamis 9 ga watan Mayu.
Wani kamfani a jihar Oyo ya gurfanar da ma'aikatansa guda biyu, Ebenezer Olusesi da Ibrahim Adeniyi kan zargin satar biredi guda biyu da kudinsu ya kai N2,600.
Babbar kotun jihar Anambra ta yankewa tsohon manajan bankin FCMB daurin shekaru 121 a gidan kaso bayan sace N121m na wani kwastoma daga bankin Microfinance.
Kotun Kostamare
Samu kari