Ado Doguwa
Wata babbar kotun tarayya mai zamanta a birnin tarayya Abuja, ta dakatar da gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga sake cafke Doguwa bisa zargin kisan kai.
Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ya roki mambobin majalisar da ke takara kan su janyewa Tajuddeen Abbas takararsu domin a samu.
Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf(wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida ya sha alwashin sake bude shari’ar kisan kai da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa.
Ma'aikatar shari'a ta jihar Kano ta ce binciken da ta gudanar kan tuhumar da ake yi wa Alhassan Doguwa kan laifin kisan, ya nuna cewa ba a same shi da laifi ba.
Ƴan sanda a jihar Kano, sun gabatar da rahoton bayanai kan zargin da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa, na laifin kisan kai. An mika takardun ofishi Antoni Janar.
Takarar Majalisa ta canza domin Alhassan Ado Doguwa ya koma goyon bayan Tajuddeen Abbas. Doguwa ya fasa neman takara a majalisa tun da jam’iyya ta raba gardama.
Shugaban masu rinjaye na majalisar dokokin Najeriya Alhassan Ado Doguwa ya bayyana cewa zarge-zargen da ake mi shi na kisan kai ba za su hana shi riƙe muƙami ba
Rundunar ƴan sandan jihar Kano tayi ƙarin haske kan tuhumar kisan kai da ake yiwa Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta Najeriya.
Hedkwatar tsaro ta fede biri har wutsiya cewa bidiyon da ke nuna Alhassan Ado Doguwa yana harba bindigar AK-47 karkashin kulawar sojoji a dajin Falgore ne.
Ado Doguwa
Samu kari