
Cutar Coronavirus







Hukumar NASIMS ta fitar da sanarwa kan wadanda suka ci bashin Corona suka ki biyan kudin. Ta ce za fara cire kudi a asusun bankunan su har sai sun gama biya.

Rahotanni sun tabbatar da rasuwar yayan tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko. Marigayin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar rashin lafiya.

Gwamnatin tarayya za ta fara tattara alkaluman cutar sankara a sassan Najeriya domin bata damar bincike. A yanzu ana samun bayanan ne kawai daga asibitoci

An samu rahoton barkewar wata sabuwar cuta a karamar hukumar Kura ta jihar Kano. Cutar wacce ba a san musababbabinta ba ta salwantar da rayukan mutum 45.

Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.

Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da daraktan shirin Fadama III da manyan jami'an shirin su 27 saboda zargin karkatar da naira biliyan 1.7 na tallafin COVID-19.

Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.

Gwamnatin Tarayya ta yi martani kan jita-jitar sake bullar cutar annobar 'Korona' a Najeriya inda ta ce babu kamshin gaskiya kan labarin da ake yada wa.

Majalisar wakilai ta ɗauki matakai kan binciken yadda aka kashe N100bn na tallafin COVID-19, inda ta umarci Akanta Janar ta tarayya ta bayar da rahoto a kai.
Cutar Coronavirus
Samu kari