![Tsohon kwamishina ya fallasa gwamnati, an gano Uba Sani yana ‘karya’ da ayyukan El-Rufai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c09ede760c822778.jpeg?v=1)
Cikakken Bincike
![Tsohon kwamishina ya fallasa gwamnati, an gano Uba Sani yana ‘karya’ da ayyukan El-Rufai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/c09ede760c822778.jpeg?v=1)
![Kwankwaso zai fara gwabzawa da EFCC a kotu ana tsaka da rikicin sarautar Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/42ddb223f2ab1f8a.jpeg?v=1)
![Gwamna ya dakatar da kwamishina bayan gano wata baɗaƙala, ya ɗauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bf5ff4cd460f461c.jpeg?v=1)
![Kwararrun likitoci sun tono dalilin mutuwar mawaƙi Mohbad bayan birne shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/763271375f1b0549.jpeg?v=1)
![EFCC: An bukaci binciken abokin takarar Atiku Abubakar a 2023, Ifeanyi Okowa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b0688b1cc90c3e9.jpeg?v=1)
![Gwamnan Kano ya kafa kwamitin bincike saboda yawan faduwa jarrabawar 'qualifying'](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a97990da2e0c9cd4.jpeg?v=1)
![EFFC ta bayyana sababbin dabarun da 'Yan yahoo suka kirkiro wajen damfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e904cb17e4c31e91.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC ta bayyana sababbin hanyoyi da 'yan yahoo suka kirkiro domin damfarar mutane. Babban daraktan hukumar ne Effa Okim ya bayyana haka a jihar Edo.
![A karshe, Ɗan Majalisar da aka ƙira sunansa da zargin cin hanci daga Binance ya magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/edf0c80390786268.jpeg?v=1)
Ɗan Majalisar Wakilai, Dominic Okafor ya musanta zargin da ake yi masa cewa ya nemi na goro daga kamfanin Binance inda ya ce zai dauki matakin shari'a.
![Jagora a APC ya kalubalanci ‘yan majalisa a kawo hukuncin kashe barayin gwamnati](https://cdn.legit.ng/images/190x107/745cb7f30ee4a53e.jpeg?v=1)
Ana so sanatoci su kawo doka a majalisa da za ta aika duk wanda ya saci dukiyar kasa watau gwamnati ya sheka barzahu kamar yadda ake harin masu harkar kwaya.
![Majalisar Tarayya ta nemi cin hancin $150m daga Binance? Gaskiya ta fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b71f434dc6ce56e.jpeg?v=1)
Majalisar Wakilai ta yi martani kan zargin neman cin hanci na makudan kudi har $150m daga Binance a kokarin kawar da matsalar kamfanin a Najeriya.
![Binciken El-Rufa'i: Majalisar jihar Kaduna ta gurfanar da mutanen tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/da0b09334ffbd5c2.jpeg?v=1)
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara gayyatan tsofaffin kwamishinoni da sauran jami'an gwamnati domin cigaba da binciken gwamnatin Nasiru El-Rufa'i.
![Matawalle: EFCC ta yi magana kan binciken tsohon gwamnan Zamfara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4a1844f2f25b7b53.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta yi magana kan binciken tsohom gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, kan zargin karkatar da N70bn.
![Jami'an DSS sun hallaka matashi yayin bin layi a gidan mai? Hukuma ta yi martani](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6f12eaca5b5e1627.jpeg?v=1)
Bayan yada rahoton cewa wasu jami'an DSS guda biyu sun bindige matashi a gidan mai din Legas, hukumar ta ƙaryata cewa jami'anta ne suka aikata laifin.
![Tinubu zai soke NTA, ICPC da NCC da sauransu? an binciko gaskiyar lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6ec1511e55889aa9.jpeg?v=1)
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan rade-radin da ake yaɗawa cewa Shugaban Bola Tinubu ya soke wasu hukumomin ICPC da NDDC da NCC da FRCN a Najeriya.
![Ganduje: Kwamiti ya dauki mataki kan zargin badakala, ya fadi tsare tsaren Bincike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6e96a28a4cccdea.jpeg?v=1)
Mai Shari'a, Farouk Adamu, shugaban kwamitin binciken shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya ce za su yi duba na musamman kan zargin badakalar da aka tafka.
Cikakken Bincike
Samu kari