Cikakken Bincike
Gwamnati ta gano karyar wata bogi da ta bogi da ta rika neman kudade, filaye, da goyon bayan gwamnoni a sunan fadar Shugaba Bola Tinubu da ya sa a kama jagoranta
EFCC ta kwato kudaden harajin NDDC har N115bn da $84m da kamfanonin mai suka sakankance basu biya ba. An fada wa majalisa yadda jami’an EFCC suka karbo N200bn.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Lagos ta tabbatar da hukuncin ƙwace tsabar kuɗi N293.97m tare da kadarori da hannun jari daga Manjo Janar Emmanuel Atewe.
Labarin nan yana magana ne a kan rubutun Asia El-Rufai game da tsare tsohon Gwamnan Kaduna da aka yi na tsawon kwanaki 150 ba tare da an yanke masa hukunci ba.
Hukumar ’yan sanda ta musamman (IRT) ta kama Adeniyi Adeyemi a jihar Osun ranar Talata. An kama shi ne bayan da Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin a kamo shi
Za a ji tsohon Shugaban Kotun Da'ar Ma'aikata (CCT), Danladi Yakubu Umar ya karkatar da sama da naira miliyan 15.5 zuwa asusun banki na matarsa lokacin yana ofis.
Peter Obi ya zubar da hawaye da ya ji maganganun Asiya El-Rufai. Matar tsohon gwamnan ta roki Bola Tinubu ya saki mijinsu. Lokacin da abin ya faru, yana ketare.
Alkali Inyang Ekwo ya bada belin Ahmad Dikko da EFCC ta ke zargin ya karkatar da N1.3bn na gyaran matatar man Fatakwal. Ana shari’ar satar kudin matatar mai a 2020.
ICPC ta shigar da zarge-zargen laifuka gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja da nufin gurfanar da tsohon Ministan Ƙirƙire-ƙirƙire, Kimiyya da Fasaha, Uche Nnaji.
Cikakken Bincike
Samu kari