![Dukiyar marayu: Kotu ta daure dattijon da ya cinye gidaje da motocin N12m](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a7b0647af4a7128e.jpeg?v=1)
Cikakken Bincike
![Dukiyar marayu: Kotu ta daure dattijon da ya cinye gidaje da motocin N12m](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a7b0647af4a7128e.jpeg?v=1)
![Yahaya Bello: Samuel Ortom ya shawarci tsohon gwamnan Kogi kan binciken EFCC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/798d435342c88f90.jpeg?v=1)
![Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken Nasir El-Rufa'i watanni 10 da barin mulki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2c9986758e225174.jpeg?v=1)
![El-Rufai: Majalisa ta tura bukata ma'aikatar kudi kan binciken badakala](https://cdn.legit.ng/images/360x203/449f1d60bae33f6b.jpeg?v=1)
![Ana cikin nemansa Yahaya Bello ya kalubalanci hukumar EFCC](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e7933b61ebf1e5cd.jpeg?v=1)
![Yahaya Bello: Shugaban EFCC na ƙasa ya sha alwashin yin murabus daga muƙaminsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e7933b61ebf1e5cd.jpeg?v=1)
![Dala a babbar riga: Hadimin Atiku ya dage, yana so hukumar EFCC ta binciki Ganduje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b854de2efa4e72ba.jpeg?v=1)
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
![Yahaya Bello: Hukumar NIS ta umarci jami'ai su sanya ido kan motsin tsohon gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a198bb0bce4d2556.jpeg?v=1)
Gwamnan jihar Kogi ya shiga tsaka mai wuya bayan hukumar hana shige da fice ta kasa ta bayar da umarnin cafke shi. Wannan na zuwa daidai lokacin da EFCC ke nemansa
![Hukumar EFCC ta ayyana tsohon gwamna a matsayin wanda take nema ruwa a jallo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/acf6c4f4a6c659fb.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta bayyana tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, a matsayin wanda take nema ruwa a jallo.
![Hukumar EFCC ta yi barazanar hada-kai da sojoji domin kamo tsohon gwamnan APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48253f361f23b20e.jpeg?v=1)
Hukumar EFCC ta yi barazanar yin amfani da jami'an sojoji domin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, wanda ya ki yarda jami'an hukumar su kama shi.
![Matar tsohon gwamnan APC ta auri kaninsa bayan ya rasu? an bankado gaskiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bfd033c429ef29be.jpeg?v=1)
Binciken kwa-kwaf ya tabbatar babu gaskiya kan jita-jitar da ake yadawa cewa Betty Akeredolu, matar tsohon gwamnan Ondo, Rotimi Akeredolu ta auri kaninsa.
![Tsohon Minista da ake bincike ya kai karar EFCC, yana neman diyyar N1bn a kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e765bce0f1abfdbc.jpeg?v=1)
Idan tsohon ministan wuta ya yi nasara, za a biya shi diyyar N1bn a kan binciken aikin Mambilla. Lauyoyi sun garzaya kotu a Abuja, sun yi karar AGF da EFCC.
![NIN/BVN: Akwai yiwuwar bankuna su rufe kudi a akawun miliyan 80 a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/19d0e36159e67d5d.jpeg?v=1)
Za a toshe asusu miliyan 70 saboda rashin BVN da NIN a Najeriya. CBN ya bda umarin a rufe duk asusun da aka samu bai da lambobin banki na BVN ko NIN.
![EFCC: Kotu ta karbe Naira Biliyan 1.5 daga hannun tsohon shugaban hukumar NIRSAL](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e62cd38e3b52b67d.jpeg?v=1)
A shari’arsa da EFCC, Babbar Kotun Tarayya ta bayar da umarnin kwace Naira biliyan 1.58 daga tsohon Manajan Darakta na Hukumar NIRSAL, Aliyu Abatti Abdulhameed.
![Sata a CBN: Gwamnati ta roki INTERPOL a kama mutum 3 da suka yi amfani da sa hannun Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8cef3137cdd03c6e.jpeg?v=1)
Akwai mutane akalla 3 da ake zargi sun taimaka aka sace kusan N3tr daga CBN. Jami’an tsaro za su fara farautar Adamu Abubakar, Imam Abubakar da Odoh Ochene a duniya.
Cikakken Bincike
Samu kari