Cikakken Bincike
Arewa Consultative Forum (ACF) ta yi Allah-wadai da binciken da EFCC ta je tana yi a Dangote. Bello Sani Galadanci ya ce hakan ba zai jawo komai ba sai illa.
Sai yanzu ake samun labarin ta’adin da aka so ayi a ma’aikatar jin-kai a shekarar 2023. ICPC ta hana a karkatar da wasu N50bn a lokacin Muhammadu Buhari.
Yadda rikicin mata 2 yayi sanadiyyar tonon sililin ‘satar miliyoyi’ a gwamnati. Da alamar Halima Shehu ta taimaka wajen ganin bayan Betta Edu a kujerar Minista.
Ana zargin Ministocin da aka nada domin yakar talauci da satar kudin talakawa. EFCC sun hana Betta Edu da Sadiya Umar-Farouk barin Najeriya bayan karbe takardunsu
Akwai masu ganin akwai bukatar ayi bincike a kan Olubunmi Tunji-Ojo. Ana so Bola Tinubu ya binciki Ministan cikin gida yadda EFCC ta ke bincike a kan Dr. Betta Edu
Ba tare da wani bata lokaci ba, Betta Edu ta burma hannun hukuma domin bincike. Ministar fada ragar EFCC awa 24 bayan dakatar da ita a kan zargin karkatar N585m.
Ministan harkokin gida, Olubunmi Tunji-Ojo bai so a alakanta shi da Betta Edu wanda Bola Tinubu ya dakatar daga aiki, a cewarsa ba a ba shi kwangilar gwamnati ba.
Hukumar EFCC za ta yi wa Betta Edu tambayoyi a lokacin da ba a gama binciken Sadiya Umar-Farouk ba bayan tsohuwar ministar jin-kai ta ce ba ta da cikakken lafiya.
Binciken yadda CBN ya rabawa kamfanoni Daloli ne ya kai EFCC kamfanin Dangote. Wani jawabi da hukumar ta fitar ya fayyace abin da ya faru a makon jiya.
Cikakken Bincike
Samu kari