Dan takara
A 2023, akwai masu ganin ya kamata mulki ya je yankin Kudu maso gabas, abin dubawa shi ne mafi yawan 'yan takara Musulmai ne, illa Kirista daya da ke inuwa LP.
Shugaban Afenifere da su Olu Falae su na goyon bayan Ibo ya zama Shugaban kasa, amma 'Yan ARG sun sha banbam, sun ce Tinubu ya fi cancanta Yarbawa su zaba/
Hasashe ya nuna Peter Obi ya sha gaban APC, PDP da NNPP a takara. Idan hasashen We2Geda Foundation ya tabbata gaskiya, Peter Obi ne zai zama shugaban Najeriya.
A jiya aka ji Peter Obi da Olusegun Obasanjo sun sa labule a karo na 3 a cikin watanni 3 domin shiryawa zaben shugaban kasa, abin da suka tattauna ne sai Allah.
“Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na APC ya ba gwamnonin da ke fushi amsa, James Faleke yace sunayen kwamitin da aka fitar a karshen mako bai cika ba.
Manyan Arewa sun fadi yadda za su fito da ‘Dan takaransu a zaben shugaban kasa. Dattawan Arewa sun yi alkawarin ba za su maimaita kuskuren da aka yi a 2015 ba.
Sunayen ‘yan kwamitin ya wargaza Jam’iyyar APC, Gwamnoni na barazanar juyawa Tinubu bore. Sabanin ya yi kamari da har wasu Gwamnoni suna yi wa Tinubu barazana
Abin da muka fahimta shi ne kungiyoyi na magoya baya jam’iyyar APC da masoyan Bola Tinubu sun rabu a kan Yahaya Bello da za iyi aikin jawo matasa a zaben 2023.
Fasto Samuel Oladele kuma limamin Christ Apostolic Church (CAC) Worldwide ya ba kiristoci satar amsa a zaben Shugaban kasa, yace su bi wanda zai kare ra’ayinsu.
Dan takara
Samu kari