Dan takara
‘Diyar Atiku Abubakar watau Hauwa Atiku-Uwais ta yarda da manufarsa ta yin gwanjo da kadarorin kasar nan, ta kuma ce ‘dan takaran na jam’iyyar PDP zai ci zabe.
Akwai Gwamnonin PDP a karkashin jagorancin Nyesom Wike da suka kafa kungiyar G5, Sanata Orji Uzor Kalu ya ce wasunsu su na goyon bayan takarar Bola Tinubu ne.
Zaben shugaban kasa ya gabato a Najeriya, Legit.ng Hausa ta bude filin jin ra'ayi inda makarantan Legit.ng suka bayyana wanda za su zaba ya zama Shugaba a 2023.
Za a ji labari ‘Dan Takarar Majalisar Tarayya Na Mazabar Wudil Da Garko A Jam’iyyar NNPP Ya Rasu A Kano. Mu na Addu’ar Allah ya gafarta masa, ya kyauta bayansa.
‘Danuwan ‘dan takaran mataimakin Gwamnan Kano a APC, Bello Sule Garo zai zabi jam’iyyar NNPP daga sama har kasa a zaben da za a shirya a Fubrairu da Maris.
Wani jigo a PDP ya fitar da hasashen zaben 2023, ya hango wanda zai zama sabon Shugaban Kasa. Dele Momodu ya ce Atiku Abubakar yana kan hanyar samun nasara.
Rabiu Kwankwaso da mutanensa sun bar filin tashi da saukar jirgin sama na Nnamdi Arzikwe da ke babban birnin tarayya a Abuja, sun sake shiga Neja domin kamfe.
Za a ji Kungiyar Fulbe United for Peace and Development za ta goyi bayan jam’iyyyar APC a zaben shugaban kasa da za ayi, sun fadawa mutanensu a zabi Bola Tinubu
Sanata Adolphus Wabara ya ce gwamnatin PDP za ta fito da Mazi Nnamdi Kanu. Wabara ya fadawa mutanen Umuahia shugaban IPOB zai samu ‘yanci idan aka zabi PDP
Dan takara
Samu kari