Dan takara
A jihar Ebonyi, kisan ya jawo Gwamna ya sa a damke Shugaban Jam’iyyar APC. Kwanaki wamnatin David Umahi ta ci jam’iyyar APC tarar N5m saboda laifin saba doka.
A ranar Litinin, 26 ga watan Disamba 2022, Atiku Abubakar ya dauko Hassana Maina ta zama Hadimarsa kan SDG. Budurwar ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter.
Gwamna Dave Umahi ya ci Jam’iyyarsa tarar N5m a dalilin saba dokar Kamfe. Gwamnatinsa ta nuna rashin sanayya, ta ce a biya kudin ta asusun hukumar karbar haraji
Tsohon Daraktan yakin neman zaben Muhammad Inuwa Yahaya na Jihar Gombe a zabukan shekara ta 2011 da 2015, Musa Zubairu, ya fice daga jam’iyyar APC ya koma NNPP.
A watan Junairun 2023, Sanata Rabiu Kwankwaso mai neman zama shugaban Najeriya a karkashin NNPP zai tafi kasar Birtaniya domin ya yi bayani a Chatham House.
Bola Tinubu ya hakikance a kan janye tallafin man fetur, lita zai iya haura N400 a Najeriya. NNPCL da 'yan Kasuwa su na lissafin yadda farashin zai tsaya a N148
Ejike Agbo ya yi karar APC da ‘dan majalisar Ohaukwu ta Kudu, Hon. Chinedu Onah a kan rashin nasarar da ya samu wajen neman tikitin takara a APC a zaben 2023.
A wata hira da aka yi, an ji asalin abin da ya sa Shugaban NNPP ya yi murabus daf da zabe. Ben Kure ya yi karin-haske a kan sabaninsa da Sulaiman O. Hunkuyi.
Rahoto ya zo cewa ‘Yan siyasa da-dama daga jihar Ekiti sun yi watsi da nada su da aka yi a cikin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP.
Dan takara
Samu kari