Dan takara
Dr. Muazu Babangida Aliyu ya ce siyasa sai mutanen banza, yake cewa tun daga wajen sayen fam zuwa zaben tsaida gwani, an yi waje da mutanen kirki daga samun mulki.
Rundunar 'yan sanda ta ce ta samu nasarar kama wani dan takarar gwamna da wasu mutane uku kan zargin satar sama da naira miliyan 607 daga manhajar Patricia.
Kafin a iya shirya zabuka masu nagarta, Attahiru Jega ya ce akwai gyare-gyaren da ake bukata, daga ciki ayi wa INEC garambawul sannan a gyara dokar zabe ta kasa.
A wata hira da aka yi da shi, Tsohon Gwamnan Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya maidawa masu sukarsa martani saboda PDP ta tsaida yaron shi a matsayin ‘dan takaran Gwamna
Fasto Mathew Hassan Kukah ya bayyana cewa 'yan Najeriya na damunsa don ya tsaya neman takarar shugaban kasa inda su ka ce har kudin fom za su biya.
Dr. Umar Ardo ya ce su ne su ka ba Muhammadu Buhari shawarar ya lashe amansa, ya sake neman takara a 2015, amma shugaban kasar ya na samun mulki, ya juya baya.
Za a fahimci yadda kabilanci da rashin hadin-kai zai iya canza labarin takarar Gwamnan Kogi. Yahaya Bello ya zama Gwamna a lokacin da Abubuwar Audu ya rasu a 2015.
Bode George ya fito a mutum ya nunawa jam’iyyar PDP sanadiyyar rashin nasararta a zabukan da aka shirya a bana, dan siyasar ya bayyana abin da ya kashe PDP.
Za a ji yadda jam’iyyar LP ta dawo da wasu kujerunta da APC da PDP su ka karbe. Alkalai sun yi hukunci cewa karamar Ministar kwadago ba ta yi nasara ba.
Dan takara
Samu kari