Satar Shanu
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) guda takwas sun ki amincewa da karbar cin hancin naira miliyan 1.5 daga wasu da ake zargin barayin shanu ne a Filato.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta ce ta kama wani matashi da ake kira 'kwararren barawon akuya' a karamar hukumar Kagarko na jihar Kaduna.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wani barawon shanu tare da kwato shanu uku da aka sace a karamar hukumar Kiyawa, jihar Jigawa. Rundunar na ci gaba da...
Dama an ce nai son abin ka ya fi ka dabara, Wani 'dan kasuwaya na ji ya na gani, ya hadu da sharrin damfara. Daga gwanji, an yi wa mai mota wayau da rana tsaka
Bidiyon wata akuya da ta haifi ɗa mai kama da halittar jikin ɗan Adam a jihar Kwara ya ɗauki hankulan jama'a. An yaɗa bidiyon sosai a kafafen sada zumunta inda.
Gwamnatin jihar Zamfara, ta bayar da umarnin rufe kasuwannin dabbobi a ƙananan hukumomi biyar saboda matsalar tsaro da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa. Kwamishinan.
Kotun shari'ar Musulunci da ke jihar Kano ta daure wani mutum Usaini Hamisu shekara daya a gidan kaso kan zargin satar shanu da kudinsu ya kai Naira dubu 700.
Mutane da dama musamman ma 'yan kasuwar Najeriya, sun koka kan yadda rufe iyakokin Najeriya da Nijar da aka yi ke janyo mu su asara maƙudan kudade. Hakan ya.
Ya kamata a karrama Kekwaaru Ngozi Mary saboda tsabagen gaskiya da rashin ha’incinta, wannan buduwara ta na aiki ne a otel, ta tsinci kusan N55m, tayi cigiya.
Satar Shanu
Samu kari