Arewa
Kungiyar Southern Nigeria Youth Movement ta ja kunnen Gwamna Dauda Lawal kan sukar Bello Matawalle inda ya ce ya kamata ya maida hankali kan dakile matsalar tsaro.
Dakarun tsaron Najeriya sun fitar da jerin sunayen kasurguman 'yan bindiga da suka hallaka da irin nasarorin da suka samu a yaki da ta'addanci a Arewacin Najeriya
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya sake kaddamar da shirin rabon kayan tallafi musamman a wannan wata na Ramadan inda ya yi gargadi kan karkatar da kayan.
Yayin da ake ƙoƙarin inganta tarbiyya a jihar Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya haramta gudanar da fim da ke ɗauke da 'yan daba ko 'yan daudu a jihar.
Sanata Shehu Sani ya ba Gwamnan Uba Sani shawara kan bashin jihar Kaduna da tsohon Gwamna, Nasir El-Rufai ya karbo inda ya ce ya kamata a bincike shi.
Sanata Natasha Akpoti ta sayi tirelolin abinci kuma ta rabawa al'umma musamman mabukata a mazaɓarta Kogi ta Tsakiya domin rage masu radadin tsadar rayuwa.
Arewa Think Tank ta gudanar da addu'o'i na musamman ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Kaduna, ta ce shiyyar Arewa ba za ta iya dakatar da Tinubu a 2027 ba.
Shugabar matan jam'iyyar NNPP a Arewa maso Yamma, Aisha Ahmed Kaita ta bayyana dalilinta na yin murabus a mukaminta inda ta ce har yanzu ita mambar jami'yyar ce.
Kyaftin din Super Eagles, Ahmed Musa ya yi martani mai zafi kan cece-kuce da ake yi bayan ya ki mika hannu ga Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano a kwanakin baya.
Arewa
Samu kari