Arewa
Gwamna Babagana Umara Zulum ya amince da nadin Mutawali Shettima Bukar a matsayin sabon Wazirin Borno. Shehun Borno, Abubakar Elakanrmi ya mika sunan Bukar.
Zagazola Makama ya tabbatar da cewa wani abun fashewa da ƴan ta'addan Boko Haram suka dasa ya yi ajalin akalla manoma 7 tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Majiyoyi sun lissafo dalilai uku da ake zargin sune suka sa dattawan arewa yakar gwamnatin Tinubu kan dauke manyan ofisoshin CBN da FAAN daga Abuja zuwa Legas.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rasa rayukan mutane da dama yayin artabu tsakanin sojoji da 'yan bindiga a kauyukan Mangu da ke jihar Plateau.
Kungiyar Lauyoyi Musulmai a Najeriya (MULAN) ta yi Allah wadai da yadda sayar yara a Arewacin Najeriya zuwa Kudanci ke kara kamari inda ta nemi a sake dokar.
Gwamnan jihar Filato, Celeb Mutfwanga na PDP ya sanar da ɗaukar matakin sassuta dokar hana yawo ta awanni 24 da gwamnatinsa ta sa a ƙaramar hukumar Mangu.
Sanata Shehu Sani ya zayyana yadda jihohin Arewa ke fama da hare-haren 'yan ta'adda, fadan kabilanci da ma na addini wanda ya gusar da zaman lafiya a shiyyar
Rundunar sojin Najeriya ta 'Operation Safe Haven' ta yi nasarar cafke wasu mutane da dama kan zargin hannu a harin karamar hukumar Mangu da ke jihar Plateau.
Babbar Kotun Tarayya ta yanke hukuncin rataya kan wasu matasa 'yan bijilanti guda biyar da ake zargi da kashe wani matsahi a jihar tun a shekarar 2022.
Arewa
Samu kari