Aliko Dangote
Bayan shafe shekaru 20 yana jagorancin kamfanin sukari, Attajiri a Nahiyar Afirka gaba daya, Alhaji Aliko Dangote ya ajiye muƙaminsa a matsayin shugaba.
Kotun tarayya ta gurfanar da wasu mutane 13 ciki har da dan Indiya bisa zagin sace man disil na Naira biliyan 4 wa Aliko Dangote. An daga shari'ar zuwa Yuli.
'Yan kasuwar man fetur za su sauke farashin man fetur a Najeriya zuwa N700. Za su sauke farashin ne saboda sabani da Dangote da hada kai da kasashen waje.
Alhaji Aliko Dangote ya ce nan gaba kadan za su kawo wasu manyan sauye sauye a harkar man fetur a Najeriya. Ya ce za su igaba da habaka tattalin kasa.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban kasa, Bola Tinubu ya ja fitattun attajirai, Bill Gates, Femi Otedola da AbdulSamad Isiyaka Rabi'u zuwa matatar Dangote a Legas.
Alhaji Aliko Dangote ya ci gyaran mai gabatar da taro a matatarsa da ya kira shi da shugaba a gaban shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Tinubu ya je matatar Dangote
Shugaban rukunin kamfanonin Ɗangote, Alhaji Aliko Ɗangote, ya bayyana cewa tsarin sayen ɗanyen mai da Naira ya kawo sauƙi matuka ga ƴan Najeriya.
Wasu dilolin man fetur 6 sun rage farashin man fetur a Najeriya yayin da farashin gangar mai ke kara sauka. An samu saukin ne yayin da ake shirin bikin sallah.
Shugaba Bola Tinubu ya karrama Bill Gates da lambar yabo ta CFR a Legas. A fadi yadda Bill Gates da Dangote suka hada kai suka ceci Arewacin Najeriya.
Aliko Dangote
Samu kari