Aliko Dangote
A labarin nan, mun wallafa cewa fitaccen dan kasuwa a Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana shakku a kan shakkun kan aikin matatun gwamnatin tarayya.
Alhaji Aliko Dangote ya yaba da kokarin da Bola Tinubu ke yi a wata wasika da ya rubuta masa. Ya yabawa Tinubu kan ayyukan raya kasa da ya ke a Najeriya.
Matatar Dangote za ta daina shigo da danyen mai nan da Disamba 2025 daga waje, inda za ta dogara kan mai na cikin gida, don rage matsin Naira da farashin fetur.
Matatar Dangote ta rage farashin man fetur a fadin Najeriya zuwa N820 daga N840. Sauke farashin fetur ya biyo bayan saukar farashin danyen mai a duniya.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya wakilci Bola Tinubu yayin da ya kai gaisuwar ta’aziyya ga dangin marigayi Aminu Dantata da ya rasu a makon jiya.
Gwamnatin Najeriya ta amince da gudanar da taro na musamman kan farashin man fetur. Za a yi taron a ranakun 23 da 24 ga watan Yuli karkashin NMDPRA.
Yan kasuwa sun ki su rage farashin litar man fetur a gidajen mansu duk da matatar Ɗantoge ta yi rangwamen N40, sun ce suna da tsohon kaya da suka saya da tsada.
Gwamnonin Kano da Jigawa sun ziyarci iyalan Aminu Alhasan Dantata a Madina. Muhammadu Sanusi II ya yi muhimman addu'o'i ga marigayin a gaban Dangote.
Alhaji Aliko Dangote ya rako gawar kawunsa, Alhaji Aminu Alhassan Dantata daga Dubai zuwa Madina. Za a yi jana'izar Dantata a masallacin Annabi SAW.
Aliko Dangote
Samu kari