Aisha Buhari
Muhammadu Buhari ya kewaye kan shi da barayin gwamnati a mulkinsa. Irinsu Ali Ndume su na zargin akwai wasu miyagu da aka yi a gwamnatin 2015 zuwa 2023.
Ministan gidaje, Ahmed Musa Dangiwa ya je Jihar Katsina, ya yi zama da Muhammadu Buhari wanda ya shigo da shi siyasa. Ahmed Dangiwa yana tare da Bola Tinubu yanzu.
Muhammadu Buhari ya ce ‘yan Najeriya su na da wahalar shugabanta, yake cewa shi idan ya ba mutum mukami, ya na kyale shi ne ya sauke nauyin da aka daura masa.
Uwargidar Najeriya ta raba makudan kudi ga iyalan sojojin da su ka mutu a wajen yake-yake. Gidauniyar Remi Tinubu ta kashe sama da Naira miliyan 400 a kan marayun.
Za a ji labari Bashir Ahmaad wanda ya yi aiki na shekaru takwas da Mai girma Muhammadu Buhari, ya fito shafin Facebookya kare mai gidansa daga sukar Dauda Rarara.
Watanni da barin ofis, Rotimi Amaechi ya tabo Hadiza Bala Usman da shugabannin Najeriya. Amaechi ya ce karyayyaki sun yi yawa a littafin Hadiza Bala Usman.
Seyi Tinubu ya na yawo a cikin jirgin fadar shugaban Najeriya duk da shi ba kowa ba ne a gwamnati. Zuwan yaron shugaban garin Kano domin kallon wasa ya jawo surutu.
A jiya ne tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Ya yi Hira ta Musamman ya na cewa matasan Nijeriya na da dalilin rashin gamsuwa da shugabanninsu.
Bola Tinubu ya ce ba zai zama shugaban kasan da zai rika bada uzurori ba, ya ce babu dalilin da ‘Yan Najeriya za su zauna a talauci, mutanenmu ba malalata ba ne.
Aisha Buhari
Samu kari