Abun Bakin Ciki
Shugaban karamar hukumwar birnin Abuja, Christopher Zakka Maikalangu ya tabbatar da rasuwar daya daga cikin hadimansa, Yunusa Ahmadu Yusuf ranar Juma'a.
Rahotanni sun tabbatar da mana cewa matashin da ake zargi da kisan budurwarsa a jihar Taraba ya mutu inda aka tsinci gawarsa ana tsaka da bincike kan lamarin.
Hukumar Kwalejin Fasaha ta Tarayya da ke Bauchi ta tabbatar da rasuwar dalibar ND II, Barira Adam a dakin kwanam dalibai mata bayan fama da jinya.
Tsohon ɗan takarar gwamna a jam'iyyar SDP a jihar Kogi, Muritala Ajaka, ya yi alhininsa kan rasuwar Sarkin Elaite yana cewa marigayin mutum ne mai son zaman lafiya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Rundunar sojoji ta kama wata mata mai suna Fatima Isah Ile a Kanoma, bisa zargin taimakawa ‘yan ta’adda wajen ayyukansu.
Kasashen duniya ciki har da Birtaniya, Faransa da Jamus sun bukaci a dakatar da hare-hare bayan harin da Isra'ila ta kai a Gaza wanda ya jawo asarar rayuka.
Fitaccen jarumin Nollywood, Chiwetalu Agu ya musamta labarin da ake eyadawacewa ya yi bankwana da duniya, ya wallafa bidiyonsa don tabbatar da yana raye.
Rundunar ’yan sanda a jihar Anambra ta tabbatar da mutuwar mutane hudu tare da jikkata 15 a yayin harin yan bindiga da aka kai wajen masu zaman makoki.
Masarautar Zazzau ta tabbatar da rasuwar Wamban Dawakin Zazzau, Alhaji Aminu Pate a asibitin koyarwa na jami'ar Ahmadu Bello Zaria (ABUTH) da ke Shika.
Abun Bakin Ciki
Samu kari