Abun Al Ajabi
Wani bidiyo mai ban dariya da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani ‘dan Najeriya ya gano cewa matarsa na yi masa karya game da kudin awon ciki.
An wayi gari da wani mummunan labari bayan wata mata ta tunkudo mijinta daga saman beni mai hawa biyu a jihar Ebonyi wanda hakan ya yi sanadin mutuwarsa.
An samu tashin hankali a garin Dutse da ke jihar Jigawa biyo bayan gano gawar wata mata ‘yar shekara mai suna Esther Adekanla wadda aka fi sani da Hadiza Nakowa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta cafke wasu sojojin boge guda biyu wadanda ake zargin sun yi barazanar kashe wani mutum da wuka a yankin Isolo da ke jihar.
An samu karin bayani yayin da mafarauta suka kashe zaki dan shekara 9 da ya kashe wani masanin fasahar dabbobi, Olabode Olawuyi a jami'ar OAU, jihar Osun.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Ado, Okpokwu, da Ogbadibo a jihar Benue, Philip Agbese, ya soke bikin zagayowar ranar haihuwarsa saboda tsadar rayuwa.
An bayyana dalilin da yasa wata dalibar karatun jinya a mataki na 3 a jihar Ogun ta dauki ranta da kanta. Gwamnatin jihar ta yi kakkausan gargadi.
Mazauna yankin 'Command' a karamar hukumar Alimosho ta jihar Legas sun yi cirko-cirko yayin da ambaliyar ruwa ta mamaye babbar gadar yankin a ranar Talata.
Legit Hausa ta tattara wasu abubuwa biyar da ya kamata ku sani game da shari'ar Murja Ibrahim Kunya, da hukuncin kotu a yau Talata na yi wa Murja gwajin kwakwalwa.
Abun Al Ajabi
Samu kari