Abun Al Ajabi
Wasu mata da ke yin gurasa a Kano, sun yi zanga-zanga don nuna rashin jin dadinsu kan karin kudin fulawa, sun ce karin kudin ya jefa sana'arsu cikin wani hali.
Mazauna wasu garuruwan da ke karamar hukumar Kagarko ta jihar Kaduna sun tsere daga gidajensu saboda fargabar harin miyagun ‘yan bindiga da suka shigo yankin.
Wata matashiyar budurwa tana neman shawara kana bun da ya kamata ta yi bayan ta kama ‘yar’uwarta da tana cin amanar mijinta sannan ta bata miliyan 5 toshiyar baki.
Pelumi, matashiyar budurwa ‘yar Najeriya da ta dauki haramar tuko mota daga Landan zuwa Legas ta nunawa mutane abubuwan da cikin motarta ya kunsa. Harda wajen bacci.
An samu asarar dukiya masu yawan gaske bayan da wata mummunar gobara ta tashi a bangaren yan kayan daki a babbar kasuwar Gusau, babban birnin jihar Zamfara.
Masarautar Pindiga da ke ƙaramar Akko a jihar Gombe ta yi fatali da bukatar Sanata Danjuma Goje kan rushe masallatai 2 da ke masarautar don gyara su.
Wani mai gadi a kwalejin Prestige International, Nurudeen Shehu, mai shekaru 37, ya dauki rayuwarsa da kansa saboda tsohuwar matarsa ta kara wani aure a Kano.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Abdul Wasiu Atayese da aka fi sani da Jaqmal ya ce a yanzu babu wani haram inda ya ce malamai ba za su shiga wuta ba.
An samu rahotanni biyu na wani mai gadin makaranta da almajiri da suka sheke kansu a jihar Kano. Shi mai gadin ya dauki ransa ne saboda tsohuwar matarsa ta yi aure.
Abun Al Ajabi
Samu kari