Abuja
Matatar Dangote ta tabbatar da kammala shirye shiryen raba mai kyauta a jihohin Najeriya. Za a fara da Abuja da wasu jihohi 10 kafin shirin ya fadada daga baya.
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
Kelechi Ebubechukwu, yar shekara 24, ta mutu a gidan saurayinta a Abuja. An tsare masoyinta yayin da bincike ke ci gaba kan musabbabin mutuwarta.
Ma'aikatan ma'aikatar harkokin mata sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja. Sun yi zargin cewa an yi watsi da su, ba a damu da bukatunsu ba.
Gwamnatin Najeriya ta yi magana kan harin da Isra'ila ta kai kasar Qatar da nufin kashe shugabannin Hamas. Najeriya ta bukaci a koma teburin sulhu.
Ministan lafiya da walwalar jama'a, Farfesa Muhammad Ali Pate ya ce gwamnatin tarayya ta shirya soke laifin yunƙurin kashe kai da ake samu a Najeriya.
Farfesa Ibrahim Ahmad Maqari ya musanta rahoton da ake yadawa cewa na nada shi daya daga cikin limaman ka'abah inda ya jaddada cewa kwata-kwata ba gaskiya ba ne.
Tushen wutar lantarki na ƙasa ya sake rushewa a Najeriya, ya rage wuta zuwa 50MW kacal ga DisCos. AEDC ta tabbatar da lamarin, miliyoyin jama’a sun shiga duhu.
Majalisar wakilai ta yi gargadin cewa za ta sanar da Bola Tinubu cewa ministan sufuri ya ki halartar zaman da suka shirya kan hadarin jirgin kasan Kaduna Abuja.
Abuja
Samu kari