Abuja
Nyesom Wike, ministan Abuja ya ce Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurce shi da ya farfado da FCT. A ranar 16 ga watan Agusta ne aka nada Wike ministan Abuja.
Kungiyar Raya Arewacin Najeriya, AEF ta soki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu Kan nuna wariya a mukaman gwamnati inda ya fifita Yarbawa kan Arewacin Najeriya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya ce nada shi minista da aka yi ba abu ne da ya shirya ba. Ya yi godiya ga shugaban kasa Bola Tinubu kan damar da ya ba shi.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci 'yan kasuwa da su bai wa ministan birnin tarayya Nyesom Wike haɗin kai wajen yin.
Jigon jam'iyyar NNPP, Buba Galadima ya bayyana cewa da izinin jam'iyyar NNPP Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da Shugaba Bola Tinubu a kasar Faransa kwanakin baya.
Kasar Najeriya ta yi nasarar biyan bashin makudan kudade har na Dala biliyan 1.17 ga kasashen Sin da Faransa da kuma Bankin Duniya cikin watanni shida kacal.
Tsohon ministan harkokin jiragen sama, Femi Fani-Kayode ya ce ko kadan bai yi mamakin faruwar juyin mulki ba a kasar Gabon inda ta ce sauran kasashe su shirya.
Hukumar Rarraba Kudaden Shiga ta kasa, RMAFC ta bayyana cewa shugaban alkalan Najeriya yafi mataimakin shugaban kasa da shugaban majalisar Dattawa samun kudi.
Kwanaki bayan Nyesom Wike ya shiga ofis, an yi rugu-rugu da babbar kasuwa. Wannan ya na cikin yunkurin da ake yi na dawo da martabar Abuja bayan canjin gwamnati
Abuja
Samu kari