Abuja
Kotun sauraran korafe-korafen zabe da ke zamanta a Abuja ta amince da korafin Atiku Abubakar akan Bola Tinubu na shaidar takardun karatu da kuma bautar kasa.
Hukumar Kula da Muhalli a birnin Tarayya Abuja ta yi barazanar kama masu kiwo a birnin tare da kwace shanunsu don mikasu zuwa kotu don daukar mataki akansu.
Har yanzu ana ta kokarin ceto mutane bayan wata ambaliya ta lakume gidaje da motoci a rukunin gidajen Trade Moore a Abuja, mazauna yankin da yawa sun maƙale.
Sabon shugaban hukumar sojin kasan Najeriya, COAS Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya kama aiki a matsayin shugaban soji na 23 a tarihi ranar Jumu'a a birnin Abuja.
Mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, IGP Olukayode Egbetokun, ya shiga ganawa da manyan jami'ai DIG, AIG da CP na faɗin ƙasar nan a birnin Abuja.
Wata babbar kotun da ke zamanta a Abuja ta umarci wani matashi mai suna Okwo Mark ya share hukumar EFCC har na kwana 3 bisa zargin damfara da shigan jami'in FBI
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Wani lauya mai suna Ayo Sogunro ya bayyana yadda ya kwana a ofishin 'yan sanda bayan kawarsa matar aure ta ziyarce shi dakin otal a Abuja don tattaunawa da ita.
Sabon mukaddashin sifetan yan sanda na ƙasa, (IGP) Kayode Egbetokun, ya krbi ragamar hukumar yan sandan Najeriya daga hannun Usman Alkali Baba a hukumance.
Abuja
Samu kari