Majalisar dokokin tarayya
Majalisar dokokin Kano ta musanta cewa tsoron za a iya kawo masu hari saboda rikicin masarautar Kano. Majalisar ce ta zartar da dokar da ta rushe masarautu.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Ɗan majalisa Cyril Hart ya zargi mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu da ware su sabbin zuwa majalisa a duk lokacin da ake muhawara kan wasu lamurra.
Hon. Ahmad Jaha, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Damboa/Gwoza/Chibok, ya ce sakacin jami'an tsaro da jama'a ne yasa aka samu tashi bam a jihar Borno a kwanan nan.
Majalisar wakilai ta yi zargin cewa 'yan ta'addan da suka kai harin bam a jihar Borno ba daga jihar suke ba. Majalisar ta ce an dauko hayar su ne daga waje.
Kakakin majalisar dokokin Najeriya ya yi kira ga majalisar kasashen yammacin Afrika kan magance manyan matsalolin da yankin ke fuskanta domin samun cigaba.
‘Yan majalisar dokoki sun taso Nasir El-Rufai a gaba, amma tsohon kwamishinansa ya raba gardama. Imran U. Wakili wanda masoyin Malam Nasir El-Rufai ya saki labarin.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana shirin da majalisar dokokin kasar na gina asibitin alfarma ga sanatoci, ‘yan majalisar wakilai da ma’aikatan majalisun.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari