Majalisar dokokin tarayya
Tsagin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ta yi fatali da rade-radin cewa dan Majalisar Tarayya, Hon. Aminu Jaji zai bar APC inda ta ce labarin kanzon kurega ne.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya caccaki 'yan majalisar tarayya bisa abin da ya kira halayyar da suke da ita ta kayyade albashinsu da kansu.
Rundunar yan sanda a jihar Delta ta tabbatar da sako tsohuwar 'yar Majalisar Tarayya, Joan Onyemaechi aka sace a jihar a watan Yulin 2024 yayin ibada a coci.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Yayin da ake cikin jimamin rashin ƴan Majalisar Tarayya a kwanakin nan, an sake tafka babban rashi bayan rasuwar tsohon dan Majalisar, Wole Diya a Lagos.
Wani dan majalisa daga jihar Osun ya fito ya caccaki lokacin da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kwashe yana mulkin Najeriya. Ya ce an yi asara.
Majalisar Wakilia ta yi martani kan rashin cikawa 'yan Najeriya alkawari na tallafawa talakawa da rabin albashin mambobinta da ta yi a watan Yulin 2024.
Majalisar Wakilai ta yi magana kan jita-jitar da ake yadawa na baraka tsakanin Shugabanta, Hon. Tajudden Abbas da mataimakinsa, Hon. Benjamin Kalu.
Dan majalisar wakilai Uchenna Harris Okonkwo ya yi kira ga Bola Tinubu kan shawo kan damuwar talakawa maimakon yin magana kawai, ya ce ana wahalar rayuwa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari