Majalisar dokokin tarayya
Sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta koma bakin aiki bayan dakatar da ita da Majalisar Dattawa ta yi na tsawon watanni shida.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dawo majalisar tarayya bayan watanni shida da dakatar da ita, inda ta sake zargin Akpabio da cin zarafinta a cikin majalisar.
Tsohon mataimakin kakakin Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Babangida Nguroje ya goyi bayan bukatar cire jihar Sardauna daga cikin Taraba ta yanzu.
Majalisar dattawan Najeriya ta bude ofishin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bayan rufe shi na sama da wata shida. Ana hasashen za ta iya komawa ofis a gaba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisun kasar nan sun aika ga sanarwa da 'yan majalisa da Sanataci da ke sanar da kara wa'adin hutunsu, an fasa koma wa aiki yau.
Kungiyoyin mata sama da 350 ne suka kai karar majalisar dattawan Najeriya kan dakatar da Sanata Natasha Akpoti daga dawowa ofis bayan dakatar da ita aka yi.
Tsohon dan majalisar wakilai, Dr. Usman Bugaje, ya fito ya yi magana kan ikirarin da Olusegun Obasanjo ya yi na cewa bai nemi wa'adi na uku don ci gaba da mulki ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Tinubu ta fara neman share hawayen hukumar asibitin koyarwa a asibitin Aminu Kano bayan ta fito rokon KEDCO a jaridu.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin akawun majalisar dattawa ya bayyana cewa ba zai iya cewa Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta dawo bakin aikint ba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari