Dino Melaye
Alhaji Usman Ododo, dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a zaben gwamna na 2023 ya yi nasarar lashe zabe a karamar hukumarsa.
Dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP, Dino Melaye ya yi martani kan badakalar da ake yi a zaben jihar Kogi, ya kiraye INEC ta soke zabukan da aka yi a wasu wurare.
An bayyana ɗan takarar da ke kan gaba a zaɓen gwamnan Kogi bayan bayyana sakamakon zaɓen ƙananan hukumomi 10 da hukumar zaɓe mai zaman kanta ƙasa (INEC) ta yi.
A halin yanzu an kawo karshen zaben gwamna a rumfunan zabe da dama a jihar Kogi kuma tuni jami'an Hukumar Zabe mai Zaman Kanta (INEC) sun fara kidaya kuri'u.
A zaben Kogi, Sanata Dino Melaye ya rasa karamar hukumar Kabba Bunu, inda ake ganin zai iya kai labari. A shekarar 2007, Dino ya wakilci mutanen yankin a majalisa.
PDP da APC sun sha gaban juna a Bayelsa da APC, inda zaben Kogi yayi zafi tsakanin tsakanin Ahmed Usman Ododo da Murtala Yakubu Ajaka daga kabilun Ebira da Igala.
Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya yi kira da a soke zabe a kananan hukumomi 5. Gaba daya suna yankin Kogi ta tsakiya.
Dino Melaye, dan takarar gwamna a jam'iyyar PDP a jihar Kogi, ya magantu kan rahoton cewa shi da magoya bayansa sun kaurace wa zaben da ke gudana a jihar.
Dan takarar Gwamna a inuwar jam'iyyar PDP a zaben Gwamnan jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya samu nasara a akwatun da yake kaɗa kuri'a da gagarumin rinjaye.
Dino Melaye
Samu kari